Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

pakistan

  • An Ayyana Sabon Firayi Ministan Rikon Kwarya A Pakistan

    An Ayyana Sabon Firayi Ministan Rikon Kwarya A Pakistan

    Jul 30, 2017 05:56

    Bayan umarnin da kotun kolin kasar Pakistan ta bayar na sauke Firayi ministan kasar Nawaz Sharif daga kan mukaminsa a ranar Juma'ar da ta gabata, bisa zarginsa da hannu a cikin wata badakala ta cin hanci da rashawa, Nawaz Sharif ya sanar da yin murabus da kansa a jiya Ajiya Asabar.

  • An Nada Firayi Ministan Rikon Kwarya A Kasar Pakistan

    An Nada Firayi Ministan Rikon Kwarya A Kasar Pakistan

    Jul 29, 2017 17:02

    Jam'iyyar Pakistan Muslim League-Nawaz (PML-N) mai mulki a kasar Pakistan ta zabi ministan man fetur da albarkatun kasa na kasar Shahid Khaqan Abbasi a matsayin firayi ministan rikon kwarya na kasar wanda zai maye gurbin hambararren firayi ministan kasar Nawaz Sharif.

  • Pakistan: Kotun Koli Ta Yi Umarni Da A Sauke Nawaz Sharif Daga Mukamin Firayi Minista

    Pakistan: Kotun Koli Ta Yi Umarni Da A Sauke Nawaz Sharif Daga Mukamin Firayi Minista

    Jul 28, 2017 18:22

    Babbar kotun kolin kasar Pakistan ta bayar da umarni da a sauke Firayi ministan kasar Nawaz Sharif daga kan mukaminsa, saboda abin da kotun ta ce ta samu hannunsa a wata barna da dukiyar kasa da aka tafka.

  • Pakistan Ta Aike Da  Jiragen Bada Horo  Zuwa kasar Katar

    Pakistan Ta Aike Da Jiragen Bada Horo Zuwa kasar Katar

    Jul 20, 2017 12:39

    Ma'aikatar tsaron kasar Katar ta sanar da cewa Pakistan ta aike da jiragen sama samfurin Super Moshak na bada horo.

  • Iran Ta Aike Da Sakon Ta'aziyya Da Alhini Ga Gwamnatin Kasar Pakistan

    Iran Ta Aike Da Sakon Ta'aziyya Da Alhini Ga Gwamnatin Kasar Pakistan

    Jun 25, 2017 12:23

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta aike da sakon ta'aziyya ga gwamnatin Pakistan da al'ummar kasar kan hasarar rayukan da suka yi sakamakon fashewar wata tankar man fetur a kasar.

  • Mutane 57 Suka Mutu A Harin Pakistan

    Mutane 57 Suka Mutu A Harin Pakistan

    Jun 24, 2017 15:21

    Hukumomi a Pakistan sun ce adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hare-haren da wasu 'yan kunar bakin wake suka kai jiya a wata kasuwar yankin Parachinar ya kai 57.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Pakistan

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Pakistan

    Jun 23, 2017 12:21

    Wata mota da aka makare da bama-bamai ta tarwatse a kusa da ofishin babban jami'in rundunar 'yan sandan garin Quetta da ke kudu maso yammacin kasar Pakistan.

  • Pakistan Ta Sake Bude Iyakarta Da Afganistan

    Pakistan Ta Sake Bude Iyakarta Da Afganistan

    May 27, 2017 15:27

    Hukumomi a Pakistan sun sanar da sake bude iyakar kasar da Afganistan a dalilin watan Azumin Ramadana, makwanni kadan bayan arangamar data wakana tsakanin sojojin kasashen biyu.

  • Kasashen Rasha, Iran, Iraki Da Syria Sun Tattauna Kan Batutuwa Na Tsaro

    Kasashen Rasha, Iran, Iraki Da Syria Sun Tattauna Kan Batutuwa Na Tsaro

    May 25, 2017 06:52

    Shugabannin majalisun tsaro na kasashen Rasha, Iran, Iraki da Syria, sun gudanar da zaman tattaunawa kan ayyukan hadin gwaiwa a tsakaninsu a kan batutuwa na tsaro.

  • Harin IS Ya Hallaka Mutane 17 A Pakistan

    Harin IS Ya Hallaka Mutane 17 A Pakistan

    May 12, 2017 14:38

    Rahotanni daga Pakistan na cewa a kalla mutane 17 ne suka rasa rayukansu kana wasu sama da 30 na daban suka raunana a wani harin kunar bakin wake da kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta dauki alhakin kaiwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS