Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

qatar

  • Saudiyya Ta Soke Duk Wata Tattaunawa Da Qatar

    Saudiyya Ta Soke Duk Wata Tattaunawa Da Qatar

    Sep 09, 2017 09:25

    Saudiyya ta ce ta soke duk wata tattaunawa da Qatar, bayan da a karon farko aka samu tattaunawa a hukumance tsakanin masarautun kasasshen biyu.

  • Somaliya Ta Ki Karbar Tayin Cin Hanci Domin Yanke Alaka Da Qatar

    Somaliya Ta Ki Karbar Tayin Cin Hanci Domin Yanke Alaka Da Qatar

    Aug 31, 2017 12:49

    Shugaban kasar Somalia ya ki karbar wani tayin cin hanci na dala miliyan 68 da gwamnatin Saudiyya ta gabatar masa, domin ya yanke alakar kasarsa da Qatar.

  • Dalilin Chadi Na Katse Huldar Diflomatsiyya Da Qatar

    Dalilin Chadi Na Katse Huldar Diflomatsiyya Da Qatar

    Aug 26, 2017 06:03

    Hukumomin Chadi sun yi bayyani kan rikicin diflomatsiyya na tsakaninsu da Qatar, wanda ya kai ga rufe ofishin jekadancin Qatar a Ndjamena.

  • Shirin Kasar Qatar Na Karfafa Alaka Da Jamhuriyar Musulunci Ta Iran

    Shirin Kasar Qatar Na Karfafa Alaka Da Jamhuriyar Musulunci Ta Iran

    Aug 25, 2017 04:47

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Qatar ta bayyana cewa: Cikin gaggawa zata dauki matakin dawo da jakadarta zuwa Jamhuriyar Musulunci ta Iran domin karfafa alaka a tsakanin kasashen biyu.

  • Kasar Qatar Zata Maida Jakadanta Zuwa Tehran

    Kasar Qatar Zata Maida Jakadanta Zuwa Tehran

    Aug 24, 2017 11:47

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Qatar ta bada sanarwan cewa jakadanta a birnin Tehran zai koma bakin aikinsa bayan kauracewa na kimanin watannin 20.

  • Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar

    Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar

    Aug 24, 2017 09:18

    A jiya laraba ne ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Chadi ta sanar da yanke huldar jakadanci da kasar Katar, tare da bai wa jami'an diplomasiyar kasar kwanaki 10 da su fice daga kasar.

  • Qatar Ta Ki Amincewa Da Shawarar Saudiya Kan Jigilar Mahajjatanta Zuwa Hajji

    Qatar Ta Ki Amincewa Da Shawarar Saudiya Kan Jigilar Mahajjatanta Zuwa Hajji

    Aug 22, 2017 06:35

    Gwamnatin kasar Qatar ta ki amincewa da shawarar kasar saudia na jigilar mahajjatanta zuwa hajjin bana da jiragen saudia Air

  • Senegal Zata Mayar Da Jakadanta Zuwa Birnin Doha Na Qatar

    Senegal Zata Mayar Da Jakadanta Zuwa Birnin Doha Na Qatar

    Aug 22, 2017 06:33

    Gwamnatin kasar Senegal zata maida jakadanta zuwa birnin Doha na kasar Qatar bayan ta kirashi zuwa gida don shwaratawa a dai dai lokacinda kasar ta fara samun matsala da mokontanta.

  • Qatar Ta Musunta Hana Jiragen Saman Saudiyya Sauka A Doha

    Qatar Ta Musunta Hana Jiragen Saman Saudiyya Sauka A Doha

    Aug 21, 2017 11:17

    Hukumar kula da kai-kawo na jiragen saman fasinja a Qatar ta musunta cewa ta hana jiragen saman Saudiyya sauka a Doha domin jigilar alhazai zuwa Makka.

  • Kasar Katar Ta Kai Karar Saudiyya A gaban Majalisar Dinkin Duniya

    Kasar Katar Ta Kai Karar Saudiyya A gaban Majalisar Dinkin Duniya

    Aug 20, 2017 18:13

    Karar da Kasar ta Katar din ta shigar ta shafi barazanar da Saudiyyar ta yi na harbo jiragen fasinjanta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS