-
Palasdinu: An yi Taho Mu Gama A Tsakanin Sojojin Sahayoniya Da Samarin Palasdinawa
Sep 18, 2017 12:19An yi taho mu gama din ne a garin Beithlehem da ke yammacin kogin Jordan, tare da kame matasan Palasdinawa 16 da 'yan sahayoniya.
-
Dauki Ba Dadi A Garin Misrata A Kasar Libya
Sep 18, 2017 06:26Labaran da suke fitowa daga garin misrata na kasar Libya sun nuna cewa ana kai fafatawa tsakanin bangarori biyu a tsowan daren jiya Lahadi.
-
An Sanya Dokar Ta Baci A Garin Jos Sakamakon Barkewar Rikici
Sep 15, 2017 05:50Sakamakon barkewar wani sabon rikici a garin Jos, babban birnin jihar Filato a Nijeriya, gwamnan jihar Filato din Simon Lalong ya sanar da sanya dokar ta baci ta sai baba ta gani a garin.
-
Najeriya: An Sa Dokar Ta Baci A Jahar Abia
Sep 13, 2017 19:05Gwamnatin Jahar Abia ta sanar da kafa dokar ta bacin ne ta kwanaki biyu wacce za ta fara daga gobe alhamis.
-
Dauki Ba Dadi Tsakanin Jami'an Tsaron DR Congo Da Gungun 'Yan Adawar Kasar
Sep 04, 2017 06:23Dauki ba dadi ya kunno kai tsakanin jami'an tsaron Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da gungun 'yan adawar kasar a birnin Kinshasa fadar mulkin kasar ta Dimokaradiyyar Congo a jiya Lahadi.
-
Bullar Gumurzu Tsakanin Sojojin Libiya Da 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Garin Sirt
Sep 04, 2017 06:21Gumurzu ya kunno kai tsakanin sojojin gwamnatin Libiya da gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a yankin Al-Wadi Humur da ke shiyar gabashin garin Sirt na kasar.
-
An Yi Taho Mu Gama A Tsakanin 'Yan Adawa Da 'Yan Sanda A Gabon
Aug 28, 2017 12:25Jami'an tsaro sun yi awon gaba da mutane 11 daga cikin 'yan adawar kasar, biyo bayan gudanar da wani gangami da gwamnatin kasar ta haramta, wanda aka gudanar domin nuna goyon baya ga madugun adawa na kasar Jan Ping.
-
An Kashe Mutane 9 Akan Iyakokin Libya Da Chadi.
Aug 26, 2017 18:59Cibiyar watsa labarun kasar Libya ta Libyan Express ya nakalto jami'an kasar ta Libya suna cewa; An kashe mutane 9 a fadan da aka yi akan iyaka da Chadi.
-
Congo: Mutane 50 Sun Rasa Rayukansu A Wani Rikicin Kabilanci
Aug 07, 2017 06:42Akalla mutane 50 ne suka rasa rayukansu sakamakon barkewar wani rikcin kabilanci a jamhuriyar Dimkradiyyar Congo, tare da jikkatar wasu da dama.
-
Sudan: Rikicin Kabilanci A Darfur Ya Lashe Rayukan Mutane 10
Jul 24, 2017 16:43Wani sabon rikicin kabilanci da ya barke a yankin Darfur da ke yammacin Sudan, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 10 tare da jikkatar wasu.