Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

shugaban kasa

  • "Yan Majalisar Kasar Somaliya Na Son Tsige Shugaban Kasa

    Dec 11, 2018 06:51

    Kamfanin Dillancin Labarun Anatoli na kasar Turkiya ya ba da labarin cewa; "Yan Majalisar 92 sun gabatar wa da kakakin majalisar Muhammad Musrsil Abdurrahman, bukatar ganin an tsige shugagan kasa Muhammad Abdullahi Farmaju

  • Sabon Shugaban Kasar Brazil Jair Bolsonaro

    Sabon Shugaban Kasar Brazil Jair Bolsonaro

    Nov 22, 2018 08:00

    Sabon Shugaban Kasar Brazil Jair Bolsonaro

  • Karon Farko Mace Ta Zama Shugabar Kasa A Habasha

    Karon Farko Mace Ta Zama Shugabar Kasa A Habasha

    Oct 25, 2018 19:05

    Yan majalisar dokokin kasar Habasha sun zabe macce ta farko a matsayin shugabar kasar.

  • An Kafa Wata Kotu Da Zata Gudanar Da Shari'ar Tsoffin Shugabannin Kasar Afrika Ta Tsakiya

    An Kafa Wata Kotu Da Zata Gudanar Da Shari'ar Tsoffin Shugabannin Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Oct 24, 2018 19:02

    Mahukunta a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun sanar da cewa: An kafa wata kotu ta musamman da zata gudanar da shari'a kan tsoffin shugabannin kasar guda biyu dangane da zargin hannu a kunna wutan yakin basasa a kasar.

  • Shugaban Kasar Mali Ya Jaddada Aniyarsa Ta Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar

    Shugaban Kasar Mali Ya Jaddada Aniyarsa Ta Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar

    Sep 05, 2018 19:08

    Shugaban kasar Mali ya jaddada aniyar sabuwar gwamnatinsa ta tabbatar da zaman lafiya da sulhu a yankin arewacin kasar da ke fama da tashe-tashen hankula.

  • Sabon Zababben Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Yi Rantsuwar Kama Aiki

    Sabon Zababben Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Yi Rantsuwar Kama Aiki

    Aug 26, 2018 19:05

    Sabon zababben shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa ya yi rantsuwar kama aiki tare da jaddada aniyarsa ta samar da sabuwar kasar Zimbabwe.

  • An Bayyana Matsalolin Da Shugaban Kasar Mali Zai Fuskanta Bayan Zabensa A Karo Na Biyu

    An Bayyana Matsalolin Da Shugaban Kasar Mali Zai Fuskanta Bayan Zabensa A Karo Na Biyu

    Aug 18, 2018 06:29

    Masana sun bayyana cewa shugaban kasar Mali Ibrahim Bubakar Kaita yana da tarin matsalolin da yakamata ya warwaresu a zangon shugabancin kasarsa karo na biyu.

  • Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Bukaci Hadin Kan Mutanen Kasarsa

    Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Bukaci Hadin Kan Mutanen Kasarsa

    Aug 04, 2018 11:51

    Shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, bayan ya sami nasara a zaben shugaban kasar da aka gudanar a yan kwanakin da suka gabata a bukaci mutanen kasar da magoya bayansa da kuma yan adawa su zo su hada kai da shi don kawo ci gaba a kasar.

  • Shugaban Kasar China Ya Gargadi Amurka Kan Yakin Kasuwanci Da Ta Fara

    Shugaban Kasar China Ya Gargadi Amurka Kan Yakin Kasuwanci Da Ta Fara

    Jul 26, 2018 12:01

    Shugaban Kasar China Xi Jinping ya gargadi Amurka kan yakin kasuwanci da ta fara, ya kuma kara da cewa abin zai cutar da kowa.

  • Fira Ministan Tunusiya Ya Bayyana Rashin Amincewarsa Da Bukatar Yin Murabus

    Fira Ministan Tunusiya Ya Bayyana Rashin Amincewarsa Da Bukatar Yin Murabus

    Jul 25, 2018 19:30

    Fira ministan kasar Tunusiya ya bayyana rashin amincewarsa da bukatar shugaban kasar ta neman ya yi murabus daga kan mukaminsa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS