-
Vladimir Putin: An 'Yantar Da Fiye Da Kashi 90 Na Kasar Siriya Daga Mamayar 'Yan Ta'adda
Oct 26, 2017 15:19Shugaban kasar Rasha ya tabbatar da batun cewa: An samu nasarar 'yantar da fiye da kashi 90 cikin dari na kasar Siriya daga mamayar kungiyoyin 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar ta Siriya.
-
Rasha Ta Ki Amunce Tsawaita Binciken Makamai Masu Guba A Siriya
Oct 25, 2017 07:50Kasar Rasha ta hau kujerar na ki kan kudirin da Amurka ta gabatar ga kwamitin tsaro na MDD, kan tsawaita binciken da ake kan zargi da amfani da makamai masu guba a Siriya.
-
IS Ta Kashe Mutum 116 kafin Ta Arce Daga Tsakiyar Siriya
Oct 23, 2017 07:32Kungiyar kare hakkin bil adama ta OSDH a Siriya ta ce kungiyar 'yan ta'addan IS ko Da'esh sun kashe fararen hula 116 kafin su arce daga yankin al-Qaryatayne.
-
Janar Baqeri: Daesh Suna Numfashinsu Na Karshe Ne A Kasar Siriya
Oct 20, 2017 13:46Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran Manjo Janar Muhammad Baqeri ya bayyana cewar kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh tana numfashinta na karshe ne a kasar Siriya, yana mai jinjinawa irin nasarorin da aka ce ci gaba da samu a kan 'yan ta'adda a duk fadin kasar Siriyan.
-
Gwamnatin Kasar Syria Ta Bukaci Turkia Ta Janye Sojojinta Daga Yankin Idlib
Oct 15, 2017 02:50Gwamnatin kasar Syria ta bukaci kasar Turkia ta janye sojojinta daga yankin Idlib na kasar ba tare da bata lokaci ba , ba kuma tare da wani sharadi ba.
-
Sojin Siriya Sun Yi Wa Yankin Al-Mayadeen Kawanya
Oct 13, 2017 02:12Dakarun Sojin Siriya sunyi wa yankin Al-Mayadeen kawanya a wunkurin da suke na kwato yankin dake zaman sansani na karshe da kungiyar 'yan ta'adda ta IS ke rike da a gabashin kasar.
-
Sojojin Syria Sun Rusa Wuraren Harba Makamai Masu Linzami Na 'Yan Ta'adda A Halab.
Oct 12, 2017 02:54Tashar telbijin din al'alam ta bada labarin cewa a jiya laraba ne sojojin na Syria sun kai harin ne a yankunan Lirmon da Rashidin da ke kusa da Halab.
-
Siriya : IS Ta Dauki Alhakin Kai Jerin Hare-haren Damascos
Oct 11, 2017 14:48Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ko kuma Da'esh ta ce ita keda alhakin kai jerin hare-haren kunar bakin waken da aka kai a barikin 'yan sanda Birnin Damascos.
-
Gwamnatin Algeria Ta Bukaci A Maida Kasar Syria Cikin Kungiyar Kasashen Larabawa
Oct 11, 2017 03:01Gwamnatin kasar Algeria ta kara jaddada bukatar maida kasar Syria cikin kungiyar kasashen Larabawa.
-
Hadaddiyar Daular Larabawa Ta Kori 'Yan Gudun Hijirar Kasar Siriya Daga Kasarta
Oct 09, 2017 08:34Gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa ta kori 'yan gudun hijirar kasar Siriya masu yawa daga cikin kasarta kan zargin rashin takardar izinin zaman kasar.