-
Sudan Da Masar Sun Sake Kulla Dangantar Diflomatsiyya
Mar 03, 2018 14:58Kasashen Sudan da Masar sun sanar da sake kulla huldar diflomatsiyya a tsakaninsu, a cewar ministan harkokin wajen Sudan.
-
Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Garanbawul Ga Shugabanin Tsaron Kasar
Feb 28, 2018 06:18Shugaban kasar Sudan Omar Hassan al-Bashir ya yi garambawul ga shugabannin sojoji da sauran hukumomin tsaro na kasar.
-
Gwamnatin Sudan Ta Fara Sako Fursunoni Na Siyasa Da Take Rike Da Su
Feb 19, 2018 11:04Gwamnatin Sudan ta sanar da aniyarta na sako sama da fursunoni na siyasa 80 da ake tsare da su a gidan yarin Khartoum, babban birnin kasar, mako guda bayan nada sabon shugaban hukumar tsaro na kasar.
-
An Sallami Wasu Daga Cikin Fursunonin Siyasa A Sudan
Feb 19, 2018 06:30Majiyoyin ma'aikatar tsaron cikin gida a Sudan ta sanar da sakin dukkanin fursunonin siyasa da ke kurkukun Kubar da ke birnin Khartum.
-
An Dage Taron Kasashe 3 A kan Madatsar Ruwan Habasha
Feb 18, 2018 08:43Ma'aikatar harkokin Wajen kasar Sudan ce ta sanar da dage taron wanda zai kunshi Sudan din da Habasha da kuma Masar.
-
Shugaban Sudan Ya Canja Shugaban Hukumar Tsaron Kasa Da Kula Da Ayyakun Leken Asirin Kasar
Feb 11, 2018 19:21Shugaban kasar Sudan ya sanar da canja shugaban hukumar tsaron kasa da kula da ayyukan leken asirin kasar.
-
Al'ummar Sudan Na Ci Gaba Da Zanga-Zangar Adawa Da Siyasar Gwamnati.
Feb 08, 2018 17:55Al'ummar Sudan Na Ci Gaba Da Zanga-Zangar Nuna Rashin Amincewarsu Da Hauhawar Farashin Kayan Masarufi A Kasar
-
An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu
Feb 06, 2018 05:39Kwamitin hadin gwiwa na tsaro tsakanin kasashen Sudan da sudan ta kudu ya kamala taronsa bisa shiga tsakanin kungiyar tarayar Afirka a birnin Addis Ababa na kasar Ethiopia.
-
Gwamnatin Sudan Ta Kama Mataimakin Shugaban Babbar Jam'iyyar Adawa Ta Kasar
Feb 04, 2018 05:43Jami'an tsaron kasar Sudan sun yi awun gaba da mataimakin shugaban babbar jam'iyyar adawa ta Umma Party ta kasar bayan zanga-zangar kin jinin gwamnatin da jam'iyyar ta shirya don nuna rashin amincewa tashin farashin kayayyakin abinci a kasar.
-
Ana Ci Gaba Da Kame 'Yan Adawa A Sudan
Feb 02, 2018 18:59Jami'an Tsaron Sudan na ci gaba da kame da shugabanin kungiyoyin siyasa, masu rajin kare hakin bil-adama, 'yan jaridu, biyo bayan zanga-zangar adawa da hauhawar farshin kayan masrufi a kasar