-
Tarayyar Afirka Za Ta Ci Gaba Da Shiga Tsakanin Gwamnatin Sudan Da "Yan Tawayen Darfur.
Dec 20, 2017 19:07Sanarwar da ta fito daga tarayyar Afirka ta zo ne bayan watanni 16 da tsayuwar tattaunawa a tsakanin bangarorin biyu.
-
Madatsar Ruwa Ta Shalatin Zata Tada sabon Rikici Tsakanin Sudan Da Masar
Dec 14, 2017 19:16Bayan da gwamnatin kasar Masar ta yanke shawarar gina madatsan ruwa a yankin Khaudai da Shalatin kan kogin Nilu, wata sabuwar rikici ta kunnu kanta tsakanin kasashen Sudan da Masar.
-
Majalisar Sudan Ta Bukaci A Kori Jakadun Amurka A Kasashen Larabawa Da Na Musulmi
Dec 09, 2017 17:00'Yan majalisar dokokin kasar Sudan sun bukaci kasashen larabawa da na musulmi da su kori jakadun kasar Amurka a kasashensu don nuna rashin amincewarsu da matsayar da shugaban Amurkan Donald Trump ya dauka na sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
An Yi Allah Wadai Da Rufe Wasu Jaridu Wanda Gwamnatin Kasar Sudan Ta Yi
Dec 03, 2017 19:01Hadaddiyar kungiyar yan jaridu ta kasar Sudan ta yi Allah wadai da rufe wasu jaridu wanda gwamnatin kasar ta yi.
-
M.D.D Ta Bayyana Damuwarta Kan Amfani Da Kananan Yara A Fagen Yaki A Kasar Sudan
Nov 30, 2017 06:53Majalisar Dinkin Duniya ta koka kan yadda har yanzu ake ci gaba da samun wasu kungiyoyin 'yan tawayen Sudan suna amfani da kananan yara a fagen yaki.
-
Kokarin Gwamnatin Kasar Sudan Na Karfafa Dangantaka Da Kasar Rasha.
Nov 29, 2017 13:41Shugaban kasar Sudan ya bukaci gwamnatin kasar Rasha ta taimakawa kasar kan shishigin da gwamnatin Amurka take yi a cikin kasarsa.
-
Kokarin Gwamnatin Sudan Na Karfafa Alakarta Da Kasar Rasha
Nov 28, 2017 06:48A ziyarar aikin da shugaban Kasar Sudan ya kai zuwa kasar Rasha ya bukaci gwamnatin Rasha da ta dauki matakin kare kasarsa daga tsoma bakin kasar Amurka.
-
Sudan: 'Yan Bindiga Sun Kai Wa Sojoji Hari A Yankin Darfur.
Nov 27, 2017 11:53Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato cewa 'yan bindigar sun kashe sojojin Sudan 10 a yankin Darfur ta yamma
-
Shugaban Kasar Sudan Ya Ce Kasar Amurka Tana Son Sake Raba Kasar Sudan
Nov 26, 2017 07:44Shugaban kasar Sudan ya bayyana cewa: Kasar Amurka tana kokarin ganin ta sake raba kasar Sudan ce zuwa kasashen biyar.
-
Sudan Ta Nemi Taimakon Rasha Kan Bakar Siyasar Amurka
Nov 23, 2017 16:21Shugaba Omar El-Bashir na Sudan wanda kotun hukunta mayan laifuka ta duniya ICC ke nema ruwa a jallo ya fara wata ziyara ta kwanaki hudu a kasar Rasha, mai manufar karfafa alaka tsakanin kasashen biyu.