Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Sudan: Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Cigaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Sudan: Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Cigaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Jan 18, 2019 12:06

    Rahotanni daga Sudan sun ce mutanen biyu da jami'an tsaro su ka kashe su ne wani karamin yaro da kuma likita

  • Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Sudan

    Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Sudan

    Jan 18, 2019 06:43

    Wadanda suka ganewa idanunsu sun bayyana cewa a jiya Alhamis ma masu zanga-zangar kin jinin gwamnatin shugaba Umar Hassan Albashir sun sake fitowa a kan titunan birnin Khartun babban birnin kasar, inda jami'an tsaro suka tarwatsasu da hayaki mai sa hawaye.

  • Zanga-zanga Ba Za Ta Kifar Da Ni Ba_El Bashir

    Zanga-zanga Ba Za Ta Kifar Da Ni Ba_El Bashir

    Jan 14, 2019 19:26

    A yayin da yake gabatar da jawabi ga taron magoya bayansa a yankin Darfur, shugaban na kasar Sudan ya ce; Hanya daya ta hawa kan kujerar mulki ita ce akwatunan zabe

  • Sudan : Jami'an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Bore A Khartum Da Darfur

    Sudan : Jami'an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Bore A Khartum Da Darfur

    Jan 14, 2019 04:14

    Jami'an kwantar da tarzoma a Sudan, sunyi amfani da hayaki mai sa hawaye wajen tarwatsa masu zanga zangar kin jinin gwamnati a Khartoum babban birnin kasar da kuma yankin Darfour.

  • Kungiyoyin Sun Sake Kiran A Fito Zanga zanga A Sudan

    Kungiyoyin Sun Sake Kiran A Fito Zanga zanga A Sudan

    Jan 13, 2019 10:34

    A Sudan, wasu kungiyoyin kwadaga sunyi kira da a sake fitowa zanga-zanga kin jinin gwamnati a manyan biranen kasar ciki harda Khartoum babban birnin kasar.

  • An Kashe Masu Zanga -Zanga Ukku A Kasar Sudan

    An Kashe Masu Zanga -Zanga Ukku A Kasar Sudan

    Jan 11, 2019 06:41

    A ci gaba da tashe-tashen hankula a kasar Sudan a jiya Alhamis jami'an tsaron kasar sun kashe masu zanga-zanga biyu a garin Omdurman kusa da babban birnin kasar a lokacinda suka harbesu da bindiga. banda haka wasu mutane 8 suka ji rauni sanadiyar shakar hayaki mai sa hawaye.

  • Sudan : Ana Zanga Zangar Goyan Bayan El-Bashir

    Sudan : Ana Zanga Zangar Goyan Bayan El-Bashir

    Jan 09, 2019 10:24

    A Sudan daruruwan mutane ne suka gudanar da zanga zangar nuna goyan baya ga shugaban kasar Omar Hassan El-Bashir, a Khartoum babban birnin kasar.

  • An Kama Mutane 816 A Kasar Sudan

    An Kama Mutane 816 A Kasar Sudan

    Jan 08, 2019 06:55

    Ministan harkokin cikin gida na kasar Sudan ya bayyana cewa tun lokacinda aka fara tashe-tashen hankula na baya-bayan nan kasar Sudan an kama mutane 816.

  • Sudan: Jami'an Tsaro Sun Kame Malaman Jami’a 14 A Khartum

    Sudan: Jami'an Tsaro Sun Kame Malaman Jami’a 14 A Khartum

    Jan 07, 2019 05:43

    Jami’an tsaro sun kame malaman jami’ar Khartum 14 saboda nuna goyon baya ga masu zanga-zanagar adawa da siyasar Albashir.

  • An Shiga Sabuwar Marhala A Rikicin Kasar Sudan.

    An Shiga Sabuwar Marhala A Rikicin Kasar Sudan.

    Jan 06, 2019 17:01

    A dai-dai lokacinda mutanen kasar sudan suke ci gaba da zanga-zangar neman shugaban kasar Umar Hassan El-Bashir ya sauka daga mukaminsa, shugaban ya fara sauye-sauyen a cikin jami'an gwamnatin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS