Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Shugaban Sudan Ta Kudun Ya Kori Ministoci Masu Biyayya Ga Madugun 'Yan Tawaye, Machar

    Shugaban Sudan Ta Kudun Ya Kori Ministoci Masu Biyayya Ga Madugun 'Yan Tawaye, Machar

    Aug 03, 2016 06:45

    Shugaban kasar Sudan ta Kudu Salva Kiir ya kori wasu ministocin gwamnatinsa su 6 masu biyayya ga madugun 'yan tawayen kasar Riek Machar lamarin da ake ganinsa a matsayin abin da zai kara ruruta wutar rikicin siyasa da ke faruwa a kasar.

  • Tsawaita aiyukan Dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a Sudan ta Kudu

    Tsawaita aiyukan Dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a Sudan ta Kudu

    Aug 01, 2016 01:38

    A yayin da rikici ya ki ci ya ki cinyewa a kasar Sudan ta Kudu, Majalisar Dinkin Duniya ta tsawaita Aiyukan Dakarun wanzan da zaman lafiya a kasar

  • 'Yan Adawar Sudan ta kudu sun yi barazanar kai hari a birnin Juba

    'Yan Adawar Sudan ta kudu sun yi barazanar kai hari a birnin Juba

    Jul 30, 2016 14:38

    Madugun 'yan tawayen Sudan ta kudu ya yi barazanar cewa matukar ba a tura Dakarun wanzar da zaman lafiya na Kasar Afirka birnin Juba ba, Dakarunsa za su shiga birnin na Juba.

  • Sudan Ta Kudu Na Cikin Mummunan Hali

    Sudan Ta Kudu Na Cikin Mummunan Hali

    Jul 29, 2016 01:10

    Babban sakatare na MDD Ban Ki Moon, ya bayyana matukar damuwa game da mummunan halin da Sudan ta Kudu ke ciki a halin yanzu, yana mai cewa abubuwan da suka auku a kasar a baya bayan nan, na nuna yadda aka yi hasarar muhimmiyar dama, ta wanzar da zaman lafiya a kasar.

  • MDD ta yi galgadi kan cin zarafin Mata a kasar Sudan ta Kudu

    MDD ta yi galgadi kan cin zarafin Mata a kasar Sudan ta Kudu

    Jul 28, 2016 01:24

    MDD ta yi galgadi kan yadda ake ci zarafin Mata a birnin Juba na kasar Sudan ta Kudu

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Gargadi Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Gargadi Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu

    Jul 27, 2016 01:13

    Majalisar Dinkin Duniya ta gargadi shugaban kasar Sudan ta Kudu kan ya guji gudanar da duk wani nade-naden mukamai da suka yi hannu riga da yarjejeniyar sulhun da aka cimma a kasar.

  • An Nada Sabon Mataimakin Shugaban Kasa A Sudan Ta Kudu

    An Nada Sabon Mataimakin Shugaban Kasa A Sudan Ta Kudu

    Jul 26, 2016 02:15

    Shugaban kasar Sudan ta kudu Salva Kiir ya nada Taban Deng Gai a matsayin sabon mataimakinsa, wanda ya maye gurbin Reick Machar.

  • Ziyarar Manzon China zuwa kasar Sudan ta Kudu

    Ziyarar Manzon China zuwa kasar Sudan ta Kudu

    Jul 22, 2016 04:03

    Wakilin kasar China a harakokin yankin Afirka ya kai ziyara kasar Sudan ta Kudu

  • Dubban 'Yan Sudan Ta Kudu Sun Gudu Zuwa Kasar Uganda

    Dubban 'Yan Sudan Ta Kudu Sun Gudu Zuwa Kasar Uganda

    Jul 22, 2016 02:00

    Majalisar Dinkin Duniya Ta ce  Dubban 'Yan kasar Sudan ta Kudu Sun Gudu Zuwa Kasar Uganda.

  • Shugabannin Afirka Sun Amince Da Batun Tura Dakarun Afirka Zuwa Sudan Ta Kudu

    Shugabannin Afirka Sun Amince Da Batun Tura Dakarun Afirka Zuwa Sudan Ta Kudu

    Jul 19, 2016 07:47

    Shugabannin kasashe mambobi a kungiyar tarayyar Afirka sun amince da batun tura dakarun tarayyar Afirka na wanzar da zaman lafiya zuwa kasar Sudan ta kudu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS