-
Uganda: Ana Ci gaba Da Tsare Jagoran 'Yan hamayyar Siyasa
May 18, 2016 19:39Kotun A Kasar Uganda Ta Bada Umarnin A ci gaba da tsare Kizza Besigye
-
Uganda : A Daina Yin Katsalanda Ga Yadda Kasashen Mu Ke Tafiyar Da Harkokinsu, Inji Museveni
May 13, 2016 06:21Shugaban Yoweri Museveni na Uganda ya bayyana cewa, ya zama dole wasu kasashe su daina yin katsalanda game da yadda kasashen Afrika suke tafiyar da harkokinsu.
-
Jami'an Tsaron Uganda Sun Tsananta Gudanar Da Matakan Tsaro A Kasar
May 11, 2016 10:22Jami'an tsaron Uganda sun tsananta gudanar da matakan tsaro a duk fadin kasar domin hana 'yan adawa gudanar da zanga-zangar lumana a lokacin bikin rantsar da Yoweri Musebeni a matsayin zababben shugaban kasa a gobe Alhamis.
-
Yan Tawayen Uganda Sun Kashe Mutane Masu Yawa A Kasar DR Congo
May 10, 2016 11:06Wata cibiyar kare hakkin bil-Adama da tsarin dimokaradiyya a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta sanar da cewa: 'Yan tawayen Uganda sun kashe mutane da dama a hare haren wuce gona da irin da suka kai kan yankunan da suke gabashin kasar ta Dimokaradiyyar Congo.
-
Jam'iyyar Adawa Mafi Girma A Uganda Ta Zargi Gwamnati Da Tsoratar Da Mutane
May 10, 2016 06:20Wani babban Jami'an jam'iyyar Adawa mafi girma a kasar Uganda ya zargi
-
Kin Amincewa Da Sakamakon Zaben Shugaban Kasa
May 02, 2016 18:56Jam'iyyar hamayya ta Forum For Democratic Change a kasar Uganda ta sake jaddada kin amincewa da sakamakon zaben kasar.
-
Akalla Mutane 22 Sun Mutu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Kasar Uganda
Mar 14, 2016 17:24'Yan sanda a kasar Uganda sun sanar da cewa akalla mutane 22 sun rasa rayukansu kana wasu kuma kimanin 10 sun sami raunuka sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin magoya bayan tsoffin 'yan takaran shugabancin kasar.
-
An Kashe Fararen Hula 12 A Gabashin D/Congo
Feb 29, 2016 16:32'Yan Tawayen Uganda sun kashe fararen hula 12 a Gabashin D/Congo
-
Shugaba Museveni Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Uganda
Feb 21, 2016 10:46Shugaban kasar Uganda Yoweri Museveni ya lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar, lamarin da ya ba shi damar ci gaba da mulkin kasar zuwa shekaru biyar masu zuwa bayan da ya shafe shekaru 30 yana mulkin kasar.
-
Rikicin Bayan Zabe A Kasar Uganda.
Feb 20, 2016 13:22Taho Mu Gama Tsakanin "Yan Sanda Da 'Yan Hamayyar Siyasar