-
MDD Ta Gargadi India Kan Cutar da Musulmi
Mar 07, 2019 09:48Shugabar kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ta gargadi India kan cutar da musulmi.
-
Gwamnatin Venezuela Ta Kori Jakadan Jamus A Kasar
Mar 07, 2019 05:25Gwamnatin Shugaba Nicolas maduro na kasar Venezuela ta sanar da korar jakadan kasar Jamus, daga kasar.
-
Yan Najeriya Kimani 1,863 Suka Bace A Kasar Rasha Tun Bayan was an Kwallon Kafa na 2018.
Mar 07, 2019 04:56An kiyasta cewa yan Najeriya kimani 1863 suka bace a cikin kasar Rasha bayan shigarsu kasar a matsayin masu karfafa guiwar yan wasan Nigeriya.
-
Gwamnatin Venezuela Ta Kori Jakadan Jamus A Kasar
Mar 07, 2019 04:37Gwamnatin Shugaba Nicolas maduro na kasar Venezuela ta sanar da korar jakadan kasar Jamus, daga kasar.
-
Faransa : MDD Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Amfani Da karfi Kan Masu Bore
Mar 06, 2019 12:58Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya, ta bukaci mahukuntan Faransa dasu gudanar da bincike kan amfani da karfi na jami'an 'yan sanda kan masu zanga zanga a kasar da ake kira da masu ''dorawa riga''.
-
Amurka: Ko Korea Ta Yi Watsi Da Shirinta Na Makaman Nuklia
Mar 06, 2019 09:20John Bolton, mai bawa shugaban kasar Amurka shawara kan al-amuran tsaro ya yi barazanar cewa dole ne Korea ta Arewa ta wargaza shirinta na makaman nukliya ko kuma Amurka ta kara dora mata wasu sabbin takunkuman tattalin arziki.
-
Amurka Za Ta Aike Da Jami’an Diplomasiyya A Kasar Korea Ta Arewa
Mar 05, 2019 17:54Sakataren harkokin wajen Amurka ne ya sanar da cewa; Nan da wani lokaci Amurkan za ta aike da jami’an diplomsiyya zuwa kasar Korea Ta Arewa domin cigaba da tattaunawa
-
Amurka Ta Tsawaita Takunkumin Da Ta kakabawa Zimbabwe
Mar 05, 2019 17:51A jiya Litinin ne shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanya hannu akan tsawaita takunkumin kasar kasar Zimbabwe saboda abin da ya kira ci gaba da yi wa manufofin Amurka barazana da take yi.
-
Daruruwan Mutanen Kasar Venezuela Sun Tsallaka Iyakar Kasar Zuwa Kasashe Makobta.
Mar 05, 2019 05:00A dai-dai lokacinda rikicin kasar Veneziela ke kara tsanani , daruruwan mutanen kasar sun fara tsallakawa zuwa kasashe makobta.
-
Kasar Indiya Ta Harbo Wani Jirgin Pakistan Marasa Matuki A Kan Iyakar Kasashen Biyu
Mar 05, 2019 04:53Kamfanin dillancin labarun Sputnik na kasar Rasha ya ba da labarin cewa A jiya Litinin ce sojojin kasar Indiya su ka harbo jirgi maras matuki na kasar Pakistan a ci gaba da yakin da kasashen biyu suke fafatawa