Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Laberia : George Weah, Zai Tsaya Takara A Zaben Shugaban kasa

    Laberia : George Weah, Zai Tsaya Takara A Zaben Shugaban kasa

    Apr 29, 2016 00:31

    Tsohon dan wasan tamola na kasa da kasa, kana dan adawa a Laberia, George Weah ya yi alkawarin lashe zaben shugaban kasar na 2017 da ya sanar da shiga takara sa a hukumance jiya Alhamis.

  • Nijar : Nuna Adawa Da Takurawa Kungiyoyin Fararen Hula

    Nijar : Nuna Adawa Da Takurawa Kungiyoyin Fararen Hula

    Apr 28, 2016 07:55

    Nuna Adawa Da Takurawa Kungiyoyin Fararen Hula

  • MDD Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Da 'Yan Gudun Hijira Kasar DR Congo Suke Ciki

    MDD Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Da 'Yan Gudun Hijira Kasar DR Congo Suke Ciki

    Apr 27, 2016 00:29

    Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan halin kuncin da dubban 'yan gudun hijirar Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo suke ciki a yankin gabashin kasar.

  • Dala Biliyan 8 Ta Fice Daga Nahiyar Afirka A Shekara Guda

    Dala Biliyan 8 Ta Fice Daga Nahiyar Afirka A Shekara Guda

    Apr 26, 2016 07:33

    Dala Biliyan 8 ce Ta Fice Daga Nahiyar Afirka A Shekara Guda.

  • Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana A Jamhuriyar DR COngo

    Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana A Jamhuriyar DR COngo

    Apr 25, 2016 13:41

    Yan adawa a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun gudanar da zanga-zangar lumana domin jaddada rashin amincewarsu da duk wani shirin tazarcen shugaba Joseph Kabila a kan karagar shugabancin kasar.

  • RDC : 'Yan Adawa Na Kara Matsin Lamba Ga Gwamnati

    RDC : 'Yan Adawa Na Kara Matsin Lamba Ga Gwamnati

    Apr 25, 2016 00:32

    'Yan hammayya a jamhuriya demukuradiyyar Congo na ci gaba da kara matsin lamba ga masu mulki akan mutunta kudin tsarin mulkin kasar.

  • Nadin Sabon Firaministan Kasar D/Congo

    Nadin Sabon Firaministan Kasar D/Congo

    Apr 23, 2016 23:30

    Shugaban Kasar D/Congo ya nada sabon Firaminista

  • Kotu A Dimokaradiyyar Congo Ta Zartar Da Hukuncin Dauri Kan 'Yan Adawar Kasar

    Kotu A Dimokaradiyyar Congo Ta Zartar Da Hukuncin Dauri Kan 'Yan Adawar Kasar

    Apr 22, 2016 23:39

    Wata kotu a yankin kudu maso gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta zartar da hukuncin dauri a gidan kurkuku kan wasu 'yan adawar kasar da suke adawar da shirin shugaban kasar na yin tazarce a kan karagar mulki.

  • Magoya bayan Shugaban Tchadi sun bukaci magoya bayan su da su kiyaye dokoki

    Magoya bayan Shugaban Tchadi sun bukaci magoya bayan su da su kiyaye dokoki

    Apr 22, 2016 09:52

    Shugaban Kasar Tchadi ya bukaci magoya bayan sa da su mutunta dokokin kasar wajen tabbatar da konciyar hankali.

  • Kungiyoyin Fararen Hula A Madagaskar Sun Koka Kan Matsalar Talauci A Kasar

    Kungiyoyin Fararen Hula A Madagaskar Sun Koka Kan Matsalar Talauci A Kasar

    Apr 21, 2016 13:52

    Kungiyoyin fararen hula a Madagaskar sun jaddada kokensu kan yadda masifar talauci take ci gaba da addabar al'ummar kasar sakamakon durkushewar harkar tattalin arzikin kasar ta Madagaskar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS