Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Jami'an Tsaron Somaliya Sun Hallaka 'Yan Ta'addan Al-Shabab Guda 60

    Jami'an Tsaron Somaliya Sun Hallaka 'Yan Ta'addan Al-Shabab Guda 60

    Mar 18, 2016 14:19

    Jami'an tsaro a yankin Puntland mai kwarya kwaryar cin gashin kai a kasar Somaliya sun sanar da samun nasarar hallaka wasu 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab su 60 a wani harin da suka kai musu da ya ba su damar kwace wasu yankuna da 'yan ta'addan suke rike da su.

  • Shugaban Kongo Na Kokarin Ta Zarce, 'Yan Adawa Na Zarginsa Da Magudi

    Shugaban Kongo Na Kokarin Ta Zarce, 'Yan Adawa Na Zarginsa Da Magudi

    Mar 18, 2016 13:13

    Shugaban kasar Kongo Sassou Nguesso na shirin sake ci gaba da shugabanci kasar a zaben jin ra'ayin al'ummar kasar da za ta gudanar a jibi Lahadi inda yake fatan al'ummar kasar za su ba shi da damar ci gaba da mulkinsa na shekaru 32 a kasar lamarin da 'yan adawa suka yi watsi da shi suna zarginsa da kokarin murguda sakamakon zaben.

  • Guinea : An Gano Wasu Mutane Biyu Dauke Da Ebola

    Guinea : An Gano Wasu Mutane Biyu Dauke Da Ebola

    Mar 18, 2016 06:43

    Rahotanni daga kasar Guinea na cewa an samu wasu mutane biyu dauke da cutar Ebola bayan gwajin da aka musu sanadin bayyana alamun cutar.

  • Al-Qaida Ta Ce Ta Kai Hari Ivory Coast Don Daukar Fansa Kan Faransa

    Al-Qaida Ta Ce Ta Kai Hari Ivory Coast Don Daukar Fansa Kan Faransa

    Mar 16, 2016 13:55

    Kungiyar Al-Qa'ida reshen arewacin Afirka ta sanar da cewa ta kai hari kasar Ivory Coast ne don daukar fansa kan hare-haren da sojojin Faransa suke kai wa 'ya'yanta a yankin Sahel tana mai kiran sojojin Faransa da su fice daga wannan yankin.

  • Angola : Cutar Shawara Ta Kashe Mutane 250

    Angola : Cutar Shawara Ta Kashe Mutane 250

    Mar 16, 2016 08:51

    A Angola mutane 250 aka rawaito cewa sun mutu sanadin cutar shawara tun bayan barkewar ta a watan Disamba da ya gabata.

  • Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Ivory Coast

    Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Ivory Coast

    Mar 14, 2016 13:55

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wani Otel a kasar Ivory Coast a jiya kamar yadda ta sanar da ta'aziyya da kuma aihininta ga gwamnati da kuma al'ummar kasar da sauran wadanda abin ya shafa.

  • Ivory Coast : AQMI Ta Dau Alhakin Kai Harin Grand Bassam

    Ivory Coast : AQMI Ta Dau Alhakin Kai Harin Grand Bassam

    Mar 14, 2016 02:59

    Kungiyar 'yan ta'adan Al'Qaida reshen kasashen larabawa (AQMI) ta dau alhakin kai a wurin shakatawa nan na gabar kogi Grand Bassam a kasar Ivory Coast /Cote d'ivoire da yayi sanadin mutuwar mutane da dama.

  • Shugaban Angola Ya Ce Zai Sauka Daga Karagar Mulkin Kasar

    Shugaban Angola Ya Ce Zai Sauka Daga Karagar Mulkin Kasar

    Mar 12, 2016 05:26

    Shugaban kasar Angola Jose Eduardo dos Santos ya sanar da cewa ya kuduri aniyar sauka daga karagar mulkin kasar a shekara ta 2018 lokacin da wa'adin mulkinsa zai kare bayan ya shafae kusan shekaru 40 yana mulkin kasar.

  • Shugaban Angola Ya Bayyana Rashin Aniyarsa Ta Yin Tazarce A Kan Mulkin Kasar

    Shugaban Angola Ya Bayyana Rashin Aniyarsa Ta Yin Tazarce A Kan Mulkin Kasar

    Mar 11, 2016 14:52

    Shugaban kasar Angola ya sanar da aniyarsa ta rashin yin tazarce a kan karagar mulkin kasar bayan kawo karshen wa'adin mulkinsa a shekara ta 2018.

  • Zaben Shugaban Kasar Chadi

    Zaben Shugaban Kasar Chadi

    Mar 08, 2016 09:09

    "Yan takara 14 ne za su yi gogayya da juna a zaben shugabar kasar Chadi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS