Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

aljeriya

  • Shugaban Aljeriya Ya Yi Kira Ga Al'ummar Kasar Kan Su Fito Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar

    Shugaban Aljeriya Ya Yi Kira Ga Al'ummar Kasar Kan Su Fito Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar

    May 01, 2017 05:46

    Shugaban kasar Aljeriya ya yi kira ga al'ummar kasar kan su fito domin gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokokin Kasar.

  • Sojojin Aljeriya Sun Gudanar Da Atisayi A Kan Iyaka Da Kasar Libya

    Sojojin Aljeriya Sun Gudanar Da Atisayi A Kan Iyaka Da Kasar Libya

    Apr 28, 2017 16:57

    Sojojin gwamnatin kasar Aljeriya sun gudanar da wani gagarumin atisayi a yankin Amnas da ke kan iyakan kasar da kuma kasar Libya.

  • Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Warware Rikicin Kasar Libiya Ta Hanyar Lumana

    Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Warware Rikicin Kasar Libiya Ta Hanyar Lumana

    Apr 27, 2017 05:49

    Minista mai wakiltan gwamnatin Aljeriya a kungiyar tarayyar Afrika da na hadin kan kasashen Larabawa ya jaddada bukatar daukan matakin warware rikicin kasar Libiya ta hanyar lumana.

  • Ma'aikatar Horkokin Wajen Kasar Morocco Ta Ja kunnan Jakadan Kasar Algeria A Kasar

    Ma'aikatar Horkokin Wajen Kasar Morocco Ta Ja kunnan Jakadan Kasar Algeria A Kasar

    Apr 23, 2017 11:46

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Morocco a birnin Rabat ta kira jakadan kasar Algeria zuwa ma'aikatar don jan kunne kan yadda kasar da Algeria take korar yan gudun hijirar kasar Syria a kasar zuwa kan ayakokin kasashen biyu.

  • Kasar Maroko Ta Zargi Gwamnatin Aljeriya Da Musgunawa 'Yan Gudun Hijirar Siriya

    Kasar Maroko Ta Zargi Gwamnatin Aljeriya Da Musgunawa 'Yan Gudun Hijirar Siriya

    Apr 23, 2017 05:27

    Gwamnatin Maroko ta zargi mahukuntan Aljeriya da musgunawa 'yan gudun hijirar Siriya tare da killace su a wajen da bai dace ba.

  • Shugaba Bouteflika Ya Bayyana Bayan Wata Guda Na Jita-Jitan tsananin Rashin Lafiyarsa

    Shugaba Bouteflika Ya Bayyana Bayan Wata Guda Na Jita-Jitan tsananin Rashin Lafiyarsa

    Mar 20, 2017 10:42

    Shugaban kasar Aljeriya Abdelaziz Bouteflika ya bayyana ta gidan talabijin din kasar a karon farko cikin wata guda lamarin da ya janyo kace-nace da kuma ci gaba da yada jita-jita dangane da batun rashin lafiyarsa.

  • Aljeriya Ta Goyi Bayan Dawo Da Kasar Siriya Cikin Kungiyar Larabawa

    Aljeriya Ta Goyi Bayan Dawo Da Kasar Siriya Cikin Kungiyar Larabawa

    Mar 14, 2017 12:20

    Gwamnatin Aljeriya ta bayyana goyon bayanta ga bukatar ganin an dawo da kasar Siriya cikin kungiyar hadin kan kasashen Larabawa. Ramtane Lamamra

  • Sojojin Aljeriya Suna Ci Gaba Da Gudanar Da Samame A Yankunan Kasar

    Sojojin Aljeriya Suna Ci Gaba Da Gudanar Da Samame A Yankunan Kasar

    Mar 07, 2017 18:20

    A ci gaba da samame da sojojin gwamnatin Aljeriya ke gudanarwa a yankuna daban daban na kasar da nufin murkushe ayyukan ta'addanci, sojojin sun samu nasarar kashe 'yan ta'adda biyu a yankin arewacin kasar.

  • Aljeriya Ta Kara Daukar Tsaurarar Matakai A Kan Iyakokinta

    Aljeriya Ta Kara Daukar Tsaurarar Matakai A Kan Iyakokinta

    Mar 07, 2017 08:00

    Babban hafsan hafsoshin sojin kasar Aljeriya Janar Ahmad Kai'd Saleh ya sanar da cewa, kasarsa ta fara daukar tsauraran matakai a kan iyakokinta, domin fuskantar barazanar da 'yan ta'adda ke yi wa kasar daga kasashen da ke makwaftaka da ita.

  • Sojojin Gwamnatin Aljeriya Suna Gudanar Da Wani Gagarumin Samame A Shiyar Gabashin Kasar

    Sojojin Gwamnatin Aljeriya Suna Gudanar Da Wani Gagarumin Samame A Shiyar Gabashin Kasar

    Mar 01, 2017 06:55

    Ma'aikatar tsaron kasar Aljeriya ta sanar da kashe wasu gungun 'yan ta'adda a wani gagarumin samame da sojojin kasar kai gudanarwa a yankunan da suke shiyar gabashin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS