-
Gwamnatin Myanmar Ta Rufe Makarantun Musulmi A Yankin Yangun
Jun 01, 2017 06:42Musulmi garin Yangun na kasar Myanmar a yammacin jiya Laraba sun gudanar da gangami domin nuna rashin amincewarsu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na rufe musu makarantu.
-
'Yan Sandan Myanmar Sun Tarwatsa 'Yan Buda Da Suka Kai Hari Kan Musulmi
May 11, 2017 11:58Jmi'an 'yan sandan kasar Myanmar sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa daruruwan 'yan addinin Buda da suka kai hari a kan musulmi.
-
Mogherini: Ya Kamata A Yi Bincike Kan Kisan Musulmi A Myanmar
May 04, 2017 16:49Gwamnatin kasar Myanmar ba ta amince da gudanar da bincike a kan zargin kisan musulmi a kasar ba.
-
Masu Addinin Buda Sun Lakada Wa Malaman Musulmi Duka A Myanmar
Apr 18, 2017 06:28Wasu masu tsatsauran ra’ayin addinin Buda sun lakada wa wasu malaman addinin muslunci ‘yan kabilar Rohingya duka a kasar Myanmar.
-
Korea Ta Arewa Ta Yi Gwajin Sabon Makami Mai Linzami Da Safiyar Yau Lahadi.
Apr 16, 2017 09:17Da safiyar lahadi ne dai Korea Ta Arewa ta gudanar da gwajin makami mai linzamin da ya tarwatse jim kadan bayan tahsinsa.
-
An Zartar Da Hukuncin Kisa A Kan Jagoran Kungiyar Jihad Islami A Bangaladesh
Apr 14, 2017 15:19An zartar da hukuncin kisa a kan jagoran kungiyar Jihad Islami a kasar Bangaladesh bisa zargin bude wa tsohon jakadan Birtaniya a kasar wuta.
-
Gwamnatin Myanmar Ta Rusa Sansanonin Tsugunnar Da Musulmi
Apr 12, 2017 06:19Gwamnatin Myanmar ta rufe manyan sansanoni guda uku da aka tsugunnar da dubban daruruwan musulmi ‘yan kabilar Rohingya.
-
Sojojin Myanmar Sun Bayyana Kisan Musulmi A Matsayin Kare Dokar Kasa
Mar 01, 2017 19:04Rundunar sojin kasar Myanmar ta bayyana kisan kiyashin da take yia kan musulmi 'yan kabilar Rohingya a matsayin kare dokokin kasar da tabbatar da tsaro.
-
Kungiyar Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka Kan Cin Zarafin 'Yan Adam Myanmar
Feb 24, 2017 12:35Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty Int. ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Myanmar.
-
Jami'an Tsaron Myanmar Suna Ci Gaba Da Muzgunawa Musulmi
Jan 30, 2017 12:44Jami'an Tsaron kasar Myanmar sun kame musulmi 23 bisa tuhumar cewa sun buga wa wasu danginsu waya da suke zaune a wajen kasar.