Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

atisayen soji

  • Iran: An Shiga Rana Ta Uku A Atisayin Sa Sojojin Ruwa Suke Gudanarwa

    Iran: An Shiga Rana Ta Uku A Atisayin Sa Sojojin Ruwa Suke Gudanarwa

    Feb 25, 2019 15:08

    An shiga rana ta uku a atisayin da rundunar sojin ruwa ta kasar Iran ke gudanarwa a cikin tekun Fasha da tekun Oman har zuwa tekun India.

  • Iran: An Fara Gudanar Da Gagarumin Atisayin Sojojin Ruwa Mai Taken

    Iran: An Fara Gudanar Da Gagarumin Atisayin Sojojin Ruwa Mai Taken "Wilayah 97"

    Feb 23, 2019 06:59

    A jiya rundunar sojin ruwa ta kasar Iran ta fara gudanar da wani gagarumin atisayi na tsawon kwanaki uku mai taken "Wilyah 97".

  • Iran:An Fara Atsayin Soja A Jihar Isfahan

    Iran:An Fara Atsayin Soja A Jihar Isfahan

    Jan 25, 2019 11:48

    Sojojin kasa na jamhoriyar musulinci ta Iran sun fara gudanar da wani gagarimin atisayin soja na shekarar 1397 yau juma'a a jihar Isfahan dake tsakiyar kasar

  • Dakarun Iran Sun Kaddamar Da Wani Gagarumin Atisayen Kare Kasar Daga Hare-Haren Makiya

    Dakarun Iran Sun Kaddamar Da Wani Gagarumin Atisayen Kare Kasar Daga Hare-Haren Makiya

    Nov 06, 2018 05:25

    Dakarun kasar Iran sun kaddamar da wani gagarumin atisayen soji na shekara-shekara da suke yi don gwada irin karfi da kuma shirin da suke da shi wajen kare sararin samaniyyar kasar daga hare-haren makiya.

  • Rundunar Sojin Rasha Ta Fara Gudanar Da Wani Atisayi Mafi Girma A Gabashin Kasar

    Rundunar Sojin Rasha Ta Fara Gudanar Da Wani Atisayi Mafi Girma A Gabashin Kasar

    Sep 11, 2018 12:50

    Ma'akatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa a yau rundunar sojin kasar ta fara gudanar da wani atisayi mafi girma a yankin gabashin kasar.

  • Sojojin Kasar Iran Sun Sami Nasarar Gwajin Makami Mai Linzami Mai Suna Qadir

    Sojojin Kasar Iran Sun Sami Nasarar Gwajin Makami Mai Linzami Mai Suna Qadir

    Jan 24, 2018 06:26

    A rana ta biyu a ci gaba da gudanar da atisayen soji wanda sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran suka fara , sojojin ruwa na kasar sun gwada makami mai linzami mai cin dogon zango a cikin nasara.

  • Rasha Ta Fara Atisayin Soja A Yammacin Kasar

    Rasha Ta Fara Atisayin Soja A Yammacin Kasar

    Apr 15, 2017 06:22

    Dakarun tsaron Rasha sun fara atisayin Soja cikin manyan tankokin yaki a yammacin kasar

  • Sojojin Ruwan Iran Sun Gwada Wani Makami Mai Linzami Mai Tarwatsa Jiragen Ruwan Yaki

    Sojojin Ruwan Iran Sun Gwada Wani Makami Mai Linzami Mai Tarwatsa Jiragen Ruwan Yaki

    Feb 28, 2017 18:20

    A rana ta karshe ta atisayen soji da suke yi, sojojin ruwa na kasar Iran sun sami nasarar gwada wani makami mai linzami da aka ba shi suna 'Wal Fajr" mai karfin tarwatsa jiragen ruwan yaki da masanan kasar suka kera cikin nasara.

  • Sojojin Iran Sun Ja Kunnen Jiragen Yakin Amurka Da Suka Kusato Wajen Atisayensu

    Sojojin Iran Sun Ja Kunnen Jiragen Yakin Amurka Da Suka Kusato Wajen Atisayensu

    Dec 28, 2016 11:20

    Kakakin atisayen kare sararin samaniyya da dakarun kasar Iran suke gudanarwa a halin yanzu ya bayyana cewar tsawon kwanaki ukun da suka gabata na atisayen, sau 12 suna jan kunnen jiragen yaki da marasa matuka na Amurka da suke kusatowa wajen da ake gudanar da wannan atisayen.

  • Ministan Tsaron Iran Ya Ce Babu Wanda Ya Isa Ya Takaita Atisayen Sojin Kasar

    Ministan Tsaron Iran Ya Ce Babu Wanda Ya Isa Ya Takaita Atisayen Sojin Kasar

    May 07, 2016 18:19

    Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran dai ba ta da wani kan iyaka dangane da atisayen da sojojinta suke yi a cikin ruwayen kasar da ke Tekun Fasha da kuma Tekun Oman

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS