-
Martanin Faransa kan korafin Iran
Jul 13, 2016 13:10Ma'aikatar Harakokin wajen Faransa ta ce babu wata alaka tsakanin ta da kungiyar 'yan ta'adda munafikai a kan zaman da suka yi a birnin Paris
-
Kotu ta dauke wasu tsofin 'yan ta'addar ISIS 7 a Faransa
Jul 06, 2016 22:36Wata Kotu a Faransa ta yanke hukunci dauri kan wasu tsofin 'yan ta'addar ISIS 7.
-
An bude masallaci bayan jayayar shekaru 15 A Faransa
Jul 03, 2016 00:42An bude wani masallaci a birnin Nice da ke kudancin Faransa, bayan mahukuntan yankin sun shafe shekara 15 suna adawa da bude masallacin.
-
Faransa Ta Alkawarta Bada Sama Da Yuro Bilyan Guda Don Yaki Da AIDS
Jun 26, 2016 13:34Kasar Faransa ta ce zata ci gaba da aiwatar da shirin ta na bada tallafi ga asusun duniya na yaki da cututukan AIDS/ SIDA, babban tari ko TB da kuma zazzabin cizon sauro ko maleria.
-
Ganawa A Tsakanin Ministan Harkokin Wajen Iran da Shugaban Kasar Faransa
Jun 23, 2016 13:45Muhammad Jawad Zarif Ya Gana Da Shugaban Faransa Fransua Hollande
-
Zarif Ya Gana Da Manyan Jami'an Gwamnatin Kasar Faransa A Birnin Paris
Jun 23, 2016 02:13Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya gana da manyan jami'an gwamnatin kasar Faransa a ziyarar da ya kai kasar a jiya Laraba.
-
An kame mutane 2 kan zargin su da hannu a kisan jami'in tsaro da matarsa a Faransa
Jun 14, 2016 11:07Jami'an 'yan sanda sun kame Mutane 2 kan zargin su da hanu a kisan da aka yiwa wani dan Sanda da matarsa a kasar Faransa
-
Wani Dan Ta'addan ISIS Ya Hallaka Wani Jami'in 'Yan Sandan Faransa Da Matarsa A Paris
Jun 14, 2016 01:02Rahotanni daga kasar Faransa sun bayyana cewar wani mutum da aka ce yana da alaka da kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) ya hallaka wani babban jami'in 'yan sandan Faransan da matarsa a gidansu da ke kusa da birnin Paris, babban birnin kasar Faransan kafin 'yan sanda su hallaka shi, shi ma.
-
Faransa Ta Jadda Anniyarta ta Kare Lafiyar Fararen Hula A Nahiyar Afrika
Jun 11, 2016 07:17Faransa Ta Bukaci A Kare Lafiyar Fararen Hula A Nahiyar Afrika
-
Harin Paris : Saleh-Abdesalam Yaki Cewa Ufan Gaban Alkalai
May 20, 2016 06:05karon farko daya bayyana gaban kotu akan tuhumar da ake masa da shirya harin 13 ga watan Nowamba a Paris, Saleh-Abdesalam yaki amsa tambayoyin alkalai.