Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Hukumar WHO

  • Ebola : WHO Ta Yi Kira A Girke Sojoji A Jamhuriyar D. Congo

    Ebola : WHO Ta Yi Kira A Girke Sojoji A Jamhuriyar D. Congo

    Nov 09, 2018 10:22

    Hukumar lafiya ta Duniya WHO, ta yi kira da a girke sojoji a Jamhuriyar Demokradiyyar Congo don karfafa sha'anin tsaro a yayin da kasar ke fama da barazanar cutar Ebola.

  • Kasar Somaliya Na Fuskantar Barazanar Cutar Kwalara

    Kasar Somaliya Na Fuskantar Barazanar Cutar Kwalara

    Nov 03, 2018 12:27

    Hukumar lafiya ta duniya ta ce yankuna da dama na kasar Somaliya suna fuskantar barazanar yaduwar cutar kwalara

  • WHO Ta Girmama Iran Saboda Fada Da Cutar Malaria

    WHO Ta Girmama Iran Saboda Fada Da Cutar Malaria

    Nov 02, 2018 19:01

    Babban jami'i a hukumar lafiya mai sa ido akan cutar cizon Sauro Pedro Alonso ya jinjinawa Iran akan yadda take maganin cutar malaria.

  • WHO : Gurbataccen Iska Na Kashe Mutane Miliyan 7 Duk Shekara

    WHO : Gurbataccen Iska Na Kashe Mutane Miliyan 7 Duk Shekara

    Oct 30, 2018 17:10

    Hukumar lafiya ta duniya WHO ta fitar da wani rahoto wanda ke cewa mutane miliyan bakwai ke rasa rayukansu a duniya a duk shekara a sakamakon shakar gurbataccen iska.

  • Asusun UNICEF Da Hukumar Lafiya Sun Yi Gargadi Kan Bullar Cutar Kwalara A Kasar Yamen

    Asusun UNICEF Da Hukumar Lafiya Sun Yi Gargadi Kan Bullar Cutar Kwalara A Kasar Yamen

    Oct 05, 2018 18:17

    Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" da kuma Hukumar Lafiya ta Duniya "WHO" sun yi gargadi kan yiyuwar bullar masifar cutar kwalara a kasar Yamen.

  • Yawan Mutanen Da Cutar Ebola Ta Kashe A Kasar DR Congo Sun Haura 60

    Yawan Mutanen Da Cutar Ebola Ta Kashe A Kasar DR Congo Sun Haura 60

    Aug 24, 2018 06:22

    Ma'aikatar lafiya a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta sanar da cewa: Yawan mutanen da cutar Ebola ta kashe a halin yanzu ya haura mutane 60.

  • Hukumar Lafiya Ta Duniya

    Hukumar Lafiya Ta Duniya "WHO" Ta Yi Gargadi Kan Watsuwar Cutar Ebola A Kasar DR Congo

    Aug 16, 2018 07:11

    Babban daraktan hukumar kula da kiwon lafiya ta Majalisar Dinkin duniya ya yi gargadi kan yiyuwar watsuwar cutar Ebola a kasar Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo.

  • Ana Daukar Matakan Dakile Bullar Ebola A Congo

    Ana Daukar Matakan Dakile Bullar Ebola A Congo

    Aug 02, 2018 18:52

    Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta sanar cewa ta aike da magunguna da kuma ma'aikatan kiwon lafiya zuwa yankunan da aka sami bullar ta Ebola a kasar ta Demokradiyyar Congo

  • Hukumar Lafiya Ta Duniya Za Ta Dauki Mataki Kan Kalubalantar Cutar Ebola A D/Congo

    Hukumar Lafiya Ta Duniya Za Ta Dauki Mataki Kan Kalubalantar Cutar Ebola A D/Congo

    Aug 02, 2018 11:53

    Hukumar Lafiya ta Duniya ta sanar da daukan mataki na hana yaduwar cutar Ebola a jamhoriyar Demokadiyar Kwango

  • WHO: Mutane Miliyan 2 Na Fuskantar Hatsari A Garin Hudaidah Na Yemen

    WHO: Mutane Miliyan 2 Na Fuskantar Hatsari A Garin Hudaidah Na Yemen

    Jun 17, 2018 12:08

    Hukumar ta lafiya ta ce harin da kawancen Saudiyyar ke kai wa a yankin Hudaidah ne ya jefa rayuwar miliyoyin mutanen cikin hatsari

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS