Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Hukumar WHO

  • WHO : Annobar Ebola Bata Kai Matsayin Barazana Ga Duniya Ba

    WHO : Annobar Ebola Bata Kai Matsayin Barazana Ga Duniya Ba

    May 19, 2018 05:30

    Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta ce annobar cutar Ebola data bulla a Jamhuriya Demokuraddiyar Congo, bata kai matsayin babbar barazana ga duniya ba, kasancewar ana da halin murkushe cutar ta hanyar matakan da aka dauka wandanda suka hada da allurar riga kafi.

  • Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Yi Gargadi A Game Da Wanzuwar Cutar Kwalara A Afirka

    Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Yi Gargadi A Game Da Wanzuwar Cutar Kwalara A Afirka

    Mar 21, 2018 06:28

    Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta yi gargadi kan wanzuwar cutar kwalara a kasashen Afirka sanadiyar amfani da abinci maras kyau.

  • WHO : Gabon Ta Murkushe Cutar Polio

    WHO : Gabon Ta Murkushe Cutar Polio

    Dec 17, 2017 11:11

    Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta bayyana kawo karshen cutar shan-inna ko kuma Polio a kasar Gabon.

  • Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Bukaci Taimakon Kasashen Duniya Kan Abinda Ya Shafi Tsabatan Ruwan Sha A Somalia

    Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Bukaci Taimakon Kasashen Duniya Kan Abinda Ya Shafi Tsabatan Ruwan Sha A Somalia

    Dec 03, 2017 19:00

    Jakadan hukumar lafiya da duniya WHO a kasar Somalia ya yi kira ga kasashen duniya da su taimakawa kasar don samar da ruwan sha mai tsabta a kasar Somalia.

  • Kaso 40% Na Gurbatattun Magunguna A Duniya, Ana Sarrafa Su Ne A Afirka

    Kaso 40% Na Gurbatattun Magunguna A Duniya, Ana Sarrafa Su Ne A Afirka

    Dec 01, 2017 12:04

    Hukumar lafiya ta duniya ce ta sanar da sakamakon wani bincike wanda ya tabbatar da cewa mutanen Afirka ne ke sarrafa kaso 40% na gurbatattun magungunan na duniya.

  • Hukumar Lafiya Ta Duniya

    Hukumar Lafiya Ta Duniya "WHO" Ta Tsige Shugaba Robert Mugabe Daga Mukamin Jakadarta

    Oct 22, 2017 18:20

    Babban daraktan Hukumar Lafiya ta Duniya "WHO" ya sanar da tsige shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe daga kan mukamin da hukumar ta nada shi na jakadarta na musamman kan ayyukan jin kai bayan tsananin soke-soke da ta fuskanta musamman daga kungiyoyin kare hakkin bil-Adama.

  • Ana Sukar Zaben Mogabe Na Zimbabwe A Matsayin Jakadan Kekkyawan Fata Ta WHO

    Ana Sukar Zaben Mogabe Na Zimbabwe A Matsayin Jakadan Kekkyawan Fata Ta WHO

    Oct 21, 2017 12:01

    Tun bayan da hukumar lafiya ta duniya ta zabi shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe a matsayin jakadan kekywan fata na hukumar a wannan shekara, hukumar take shan suka musamman daga bangaren kungiyoyin kare hakkin bil-adama.

  • Yemen : Yara Miliyan 2 ke Fama Da Matsananciyar Tamowa

    Yemen : Yara Miliyan 2 ke Fama Da Matsananciyar Tamowa

    Jul 26, 2017 14:23

    Wani rahoto da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar ya nuna cewa yara kimanin miliyan biyu ne ke fama da matsananciyar tamowa a kasar Yemen.

  • WHO : Ana Bukatar Dala Biliyan 274 Don Inganta Harkokin Lafiya

    WHO : Ana Bukatar Dala Biliyan 274 Don Inganta Harkokin Lafiya

    Jul 18, 2017 06:33

    Mujallar kiwon lafiya ta The Lancet Global Health, ta ce ana bukatar a kalla dala biliyan 274 a kowacce shekara, domin cimma muradun kiwon lafiya na MDD a kasashen masu karanci da matsakaicin kudin shiga.

  • WHO : Akwai Barazanar Annobar Kwalera Ta Yadu A Hajjin Bana

    WHO : Akwai Barazanar Annobar Kwalera Ta Yadu A Hajjin Bana

    Jul 14, 2017 15:21

    Hukumar lafiya ta duniya ta ce annobar cutar amai da gudawa a kasar Yemen na iya yaduwa a yayin aikin hajjin bana a birnin Makka na kasar Saudiyya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS