Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Hukumar WHO

  • Yemen / HWO : An Samu Raguwar Kisa Na Cutar Kwalera

    Yemen / HWO : An Samu Raguwar Kisa Na Cutar Kwalera

    Jun 27, 2017 11:03

    Hukumar lafiya ta duniya ta ce an samu raguwar kisa na cutar amai da gudawa a Kasar Yemen, wacce ta yi sadadin mutuwar mutane 1,400 a cikin wata biyu a wannan kasa.

  • Karon Farko Dan Afrika Ya Zama Shugaban Hukumar WHO

    Karon Farko Dan Afrika Ya Zama Shugaban Hukumar WHO

    May 24, 2017 11:07

    An zabi dan asalin kasar Habasha Tedros Adhanom Ghebreyesus a matsayin sabon shugaban hukumar lafiya ta duniya, wanda kunm ahakan ya kasance na farko da wani dan Afrika ya rike wannan mukami mai matukar mahimmanci a MDD.

  • Cutar Colera Ta Kara Yaduawa Har Da Kashi 50% A Kasar Yeman Sanadiyyar Yaki

    Cutar Colera Ta Kara Yaduawa Har Da Kashi 50% A Kasar Yeman Sanadiyyar Yaki

    May 24, 2017 06:23

    Hukumar lafiya ta duniya WHO ta bada sanarwan cewa yawan wadanda suka kamu cutar Colera a kasar Yemen ya karu da kashi 50% sanadiyyar yakin da kasashen larabawa tare da jagorancin Saudia suke aiwatarwa a kasar.

  • Damuwarr WHO Kan Halin Da Ake Ciki A Yemen

    Damuwarr WHO Kan Halin Da Ake Ciki A Yemen

    May 14, 2017 05:50

    Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce halin da ake ciki a kasar Yemen ya wuce duk tunanin da ake, duba da yadda lamuran agaji ke kara dagulewa.

  • An Samu Bullar Anobar Ebola A DR. Congo

    An Samu Bullar Anobar Ebola A DR. Congo

    May 12, 2017 15:15

    Hukumar lafiya ta duniya WHO ta sanar da bullar annobar cutar Ebola a arewa maso gabashin Jamhuriyar Demokradiyyar Congo.

  • WHO : An Samu Ci Gaba A Yaki Da Zazzabin Cizon Sauro

    WHO : An Samu Ci Gaba A Yaki Da Zazzabin Cizon Sauro

    Apr 25, 2017 05:42

    Hukumar lafiya ta MDD, ta ce an samu ci gaba da ci gaba matuka a yaki da cutar zazzabin cizon sauro a fadin duniya inda tsakanin shekara 2010 zuwa 2015 aka samu raguwar ciwan da kashi 21%.

  • Kasashen Ghana, Kenya Da Malawi Ne Zasu Fara Amfani Da Allura Riga Kafin Malaria A Shekara Ta 2018

    Kasashen Ghana, Kenya Da Malawi Ne Zasu Fara Amfani Da Allura Riga Kafin Malaria A Shekara Ta 2018

    Apr 24, 2017 13:17

    Kasashen Ghana, Kenya da kuma Malawi ne zasu fara amfana da alluran riga kafi ta GSK na cutar malaria a shekara ta 2018 mai zuwa.

  • W.H.O: Fiye Da Cibiyoyin Kiwon Lafiya  700 Ne Da Boko Haram Ta Barnata A Najeriya

    W.H.O: Fiye Da Cibiyoyin Kiwon Lafiya 700 Ne Da Boko Haram Ta Barnata A Najeriya

    Dec 15, 2016 19:22

    Boko Haram ta kashe mutane 743 a Jahar Borno

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kashedi Kan Bullar Cutar Collera A kasar Yemen

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kashedi Kan Bullar Cutar Collera A kasar Yemen

    Nov 29, 2016 11:17

    Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta tabbatar da labarin bullowar cutar Collara a wurare 113 a kasar Yemen.

  • WHO : Akwai Bukatar Ci gaba da Yakar Polio, Duk Da Nasara Da Aka Samu

    WHO : Akwai Bukatar Ci gaba da Yakar Polio, Duk Da Nasara Da Aka Samu

    Oct 24, 2016 16:56

    Hukumar lafiya ta duniya ta nemi da aka hubasa domin yakar cutar shan inna ko kuma POlio dun da irin nasara da aka samu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS