Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ingila

  • Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Gobara Landan Ya Kai 17

    Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Gobara Landan Ya Kai 17

    Jun 16, 2017 04:03

    A Birtaniya, adadin mutanen da suka mutu a mummunar gobara data kama wani bene a yammacin birnin Landan a cikin daren ranar Talata data gabata ya kai 17.

  • Birtaniya : Mutane 12 Suka Mutu A Gobara Landan

    Birtaniya : Mutane 12 Suka Mutu A Gobara Landan

    Jun 14, 2017 17:27

    Rahotanni daga Birtaniya na cewa a kallah mutane 12 ne suka mutu a mummunar gobara data kama wani bene a yammacin birnin Landan.

  • Trump Ya Fasa Ziyartar Birtaniya

    Trump Ya Fasa Ziyartar Birtaniya

    Jun 12, 2017 05:47

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya bayyana wa fira ministar Birtaniya, Theresa May cewa ya dage ziyarar da aka tsara zai kai a kasar.

  • Majalisar Musulmin Birtaniya Ta Yi Allah wadai Da Harin London

    Majalisar Musulmin Birtaniya Ta Yi Allah wadai Da Harin London

    Jun 05, 2017 06:38

    Majalisar musulmin kasar Birtaniya ta yi tir da Allah wadai da harin ta’addancin da aka kai a birnin London fadar mulkin kasar.

  • Marassa Karfi Na Samun Taimako Daga Musulmi A Birtaniya

    Marassa Karfi Na Samun Taimako Daga Musulmi A Birtaniya

    Jun 03, 2017 20:21

    Mabiya addinin muslunci a birnin Northamptonchron na kasar Birtaniya suna taimaka ma sauran jama’a marassa karfi a cikin wannan wata.

  • Rasha Ta Bukaci 'Yan Kasarta Su Guji Zuwa Biritaniya

    Rasha Ta Bukaci 'Yan Kasarta Su Guji Zuwa Biritaniya

    May 26, 2017 09:21

    Rasha ta bukaci 'yan kasarta dasu guji zuwa Biritaniya saboda barazana ta'addanci a kasar bayan harin da ya yi sadadin mutuwar mutane 22 da kuma raunana wasu 75 a Manchester.

  • 'Yan Sandan Libiya Sun Kama Mahaifin Wanda Ya Kai Harin Ta'addanci Manchester

    'Yan Sandan Libiya Sun Kama Mahaifin Wanda Ya Kai Harin Ta'addanci Manchester

    May 25, 2017 18:08

    'Yan Sandan kasar Libya sun kama mahaifin matashin da ake zargi da kai harin ta'addanci cibiyar raye-raye ta Manchester Arena da ke birnin Manchester na kasar Ingila da yayi sanadiyyar mutuwar mutane 22 da raunana wasu da dama.

  • Takun Tsaka Tsakanin Amurka Da Biritaniya Kan Harin Manchester

    Takun Tsaka Tsakanin Amurka Da Biritaniya Kan Harin Manchester

    May 25, 2017 11:15

    An shiga wani takun tsaka tsakanin Amurka da kasar ta Biritaniya akan wasu bayanai da jaridu suka wallafa a Amurka kan harin ranar Litini wanda ya  hallaka mutane 22 tareda raunana wasu 59 a Manchester.

  • Birtaniya: Musulmi Sun Nuna Alhini A Kan Harin Manchester

    Birtaniya: Musulmi Sun Nuna Alhini A Kan Harin Manchester

    May 25, 2017 06:51

    Musulmin kasar Birtaniya sun nuna alhininsu dangane da harin da ta’addancin da aka kai a birnin Manchester tare da kashe jama’a.

  • Biritaniya : An Cafke Mutum Uku Bayan Harin Manchester

    Biritaniya : An Cafke Mutum Uku Bayan Harin Manchester

    May 24, 2017 11:08

    Yan sanda a Biritaniya sun sanar da cafke mutane uku da ake zargi da hannu a harin kunar bakin waken birnin Manchester.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS