-
Sharhi : Ziyarar Ruhani A Iraki
Mar 14, 2019 00:42Shugaban kasar Iran Dakta Hassan Rohani, ya kammala ziyarar kwanaki uku da ya yi a kasar Iraki.
-
Iran : Rohani Ya Samu Kyakyawan Tarbe Ga Dukkan Bangarori A Iraki
Mar 13, 2019 01:59Yau kwana na uku kuma na karshe kenan da shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ke gudanar da ziyarar aiki a kasar Iraki.
-
Rohani: Alaka Tsakanin Iran Da Iraki, Alaka Ce Ta Dan Uwantaka Da Tarihi
Mar 12, 2019 02:19Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rohani ya bayyana cewa alaka tsakanin kasashen Iran da Iraki, alaka ce da dan uwantaka dake da dadadden tarihi
-
Iran : Ruhani Ya Fara Ziyarar Aiki A Iraki
Mar 11, 2019 00:48shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ya isa birnin Bagadaza na kasar Iraki inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku.
-
Shugaban Amurka Ya Kasa Cimma Yarjejeniya Da Koriya Ta Arewa
Feb 28, 2019 15:03Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bayyana cewa ya kasa cimma yerjejeniya da tokoransa na korea ta Arewa Kim Jon Ung bayan tattaunawa na kwanaki biyu a birin Hanoi, babban birnin kasar Vietnam.
-
Zimbabwe Ta Rage Darajar Kudin Kasarta Saboda Matsalolin Tattalin Arziki
Feb 25, 2019 11:37Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar rage darajar kudin kasar da nufin tunkarar matsalolin tattalin arziki da kasar take fama da su.
-
Shugaban Iraki Ya Fara Ziyara A Faransa
Feb 25, 2019 06:43Shugaban kasar Iraki, Barham Saleh, ya fara wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a Faransa.
-
Gwamnatin Kasar Masar Tana Goyon Bayan Dunkulewar Kasar Iraqi
Feb 25, 2019 02:14Shugaban kasar Masar Abdul Fattah Assisi ya ce gwamnatinsa tana goyon bayan dunkulewar kasar Iraqi.
-
Iraki Ta Gargadi Amurka Akan Kokarin Sake Farfado Da ISiS
Feb 21, 2019 08:57Wani dan majalisar dokokin kasar ta Iraki, Muhammad al-Baldawi ne ya yi gargadin cewa; Amurka tana kokarin sakin fursunonin 'yan ta'adda a cikin Iraki domin sake ba su damar farfadowa
-
Switzerland Ta Bukaci A Hukunta Yan Kasarta Yan Ta'adda A Kasashen Iarqi Da Siriya.
Feb 20, 2019 03:24Gwamnatin kasar Switzerland ta bakin ministan sharia na kasar ta bukaci a gurfanar da yan asalin kasar wadanda aka kama a cikin mayakan kungiyar Daesh a kasashen Siriya da Iraqi, a kasashen biyu.