-
Moroko Ta Sanar Da Yanke Huldar Diplomasiyya Da Iran
May 01, 2018 14:19Gwamnatin ta Moroko ta tuhumi Iran da cewa tana taimakawa kungiyar yammacin Sahara ta Polisariyo, don haka ta sanar da yanke huldar diplomasiyya da Iran
-
Rauhani Da Macron Sun Tattauna Batun Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya
Apr 30, 2018 02:16Shugabannin kasashen Iran da Faransa sun tattauna ta wayar tarho kan muhimman batutuwa da suka shafi alaka tsakanin kasashen biyu, da kuma batun yarjejeniyar shirin Iran na nukiliya.
-
An Shiga Rana Ta Biyu A Gasar Kur'ani Ta Duniya Ta Daliban Jami'a Musulmi A Mashhad
Apr 28, 2018 13:13A yau ne aka shiga rana ta biyu a ci gaba da gudanar da gasar karatu da hardar kur'ani ta duniya wadda ta kebanci daliban jami'a musulmi, wadda ake gudanarwa a birnin Mashhad na kasar Iran.
-
Shugaba Rauhani Ya Taya Al'ummar Saliyo Murnar Zagayowar Ranar Samun 'Yancin Kasar
Apr 28, 2018 13:09Shugaban kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ya taya al'ummar kasar Saliyo murnar zagayowar lokacin samun 'yancin kankasar.
-
Iran : Jagora Ya Yi Kira Ga Hadin Kan Musulmi
Apr 26, 2018 23:06Jagoran juyin juya halin Musulinci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, ya yi kira ga wajabcin hadin kan musulmi, a daidai lokacin da a cewarsa manyan kasashen duniya ke kara shishigi a harkokin kasashe, ta hanyar keta huriminsu.
-
Jagora: Iran Ta Tsaya Kyam Kan Fin Karfin Makiya
Apr 26, 2018 07:25Jagoran juyin juya halin musulunci Aya. Sayyid Aliyul Khamina'i ya bayyana cewa JMI ta tsaya kyem kan fin karfin da kasashen masu girman kai suke son yi mata kimani shekaru 40 a halin yanzu, godiya ga karantarwar Al-Qur'ani mai girma.
-
EU : Yerjejeniyar Nukiliyar Iran, Na Nan Daram_ Mogherini
Apr 25, 2018 06:27Babbar jami'ar diflomatsiyyar kasashen Turai, Federica Mogherini, ta ce yarjejeniyar nukiliyar Iran na Daram, kuma dole a ci gaba da kare ta.
-
Zarif: Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya, Iran Ba Za Ta Girmama Yarjejeniyar Ba
Apr 25, 2018 00:56Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da ita, to kuwa Iran ba ta ganin ya zama wajibi a kanta ta ci gaba da girmama yarjejeniyar, sannan kuma za ta dawo tace sinadarin uranium din da take yi a baya.
-
Ana Ci Gaba Da Yin Allawadai Da Kisan Gillar Da Saudiyya Ta Yi Wa Sammad
Apr 24, 2018 14:44Ana ci gaba da yin Allwadai da kisan gillar da kawancen Saudiyya da Amurka suka yi wa shugaban majalisar koli ta siyasa a kasar Yeman Saleh Sammad.
-
Faransa : Macron Na Ziyara A Amurka
Apr 23, 2018 06:40Yau Litini, shugaba Emanuelle Macron na Faransa ke fara ziyara a Amurka, mai manufar shawo kan takwaransa na Amurkar ya canza ra'ayinsa kan yarjejeniyar nukiliyar Iran, ta ci gaba da aiki.