-
Ziyarar Shugaban kasar Iran zuwa kasar Cuba
Sep 19, 2016 13:14Shugaban Jumhoriyar musulinci ta Iran ya amsa goron gayyatar takwarsa na Cuba Raul Castro
-
Jagora:Babu Wani Mai Hankali Da Zai Yi Watsi Da Harkokin Tsaron Kasarsa
Sep 18, 2016 13:49Jagoran juyin juya halin musulunci Aya. Sayyeed Ali Khaminaee ya jaddada bukatar kare kasar Iran daga duk wata barazana daga makiya.
-
An Rufe Wasannin Paralympics Cikin Jimami
Sep 19, 2016 00:46Rahotanni daga birnin Rio de Janairo na Brazil na cewa an rufe wasannin Paralympics na nakassasu tare da halartar dubban masu kallo da suka halarci bikin da aka shirya na kashe wutar wasannin a filin wasa na Maracana.
-
Jakadan Iran A MDD Ya Mai Da Martani Kan Zargin Kasar Saudiyya
Sep 18, 2016 01:01Jakadan kasar Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya mai da martani kan zargin mahukuntan Saudiyya na cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana aikewa da makamai zuwa kasar Yamen domin taimakawa al'ummar kasar da suke fuskantar hare-haren wuce gona da irin Saudiyya da kawayenta.
-
Ganawar Shugaban Kasar Iran Da Takwarorinsa Na Kasashen Bolivia Da Ecuador
Sep 18, 2016 01:00Shugaban kasar Iran ya jaddada bukatar bunkasa alaka a dukkanin bangarori tsakanin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kasashen yankin latin Amurka.
-
Iran: Karyar Alkawarin Yammaci, Zai Yi Barazana Ga Yarjejeniyar Nukiliya
Sep 17, 2016 06:20Shugaban hukumar kula da makamashin nukiliya na Iran Dakta Ali Akbar Salehi ya bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai kasashen yammaci suna ci gaba da karen tsaye ga yarjejeniyar nukiliyan da Iran ta cimma da su wanda hakan yana iya barazana ga ci gaba da wanzuwar yarjejeniyar.
-
Ganawar Shugabanin kasashen Iran da Venezuela a birnin Caracas
Sep 17, 2016 01:19Shugabanin kasashen Iran da Venezuela sun tabbatar da bada gudumuwa wajen tabbatar da sulhu gami da zaman lafiya a Duniya
-
Laifukan 'Yan ta'addar Daesh A Syria, Sun Samo Asali Daga Tunanin Masu Mulkin Saudiyya
Sep 16, 2016 14:29Limamin Juma'ar Tehran ya ce; Munanan Laifukan 'yan ta'addar Da'esh ta samo tushe ne daga tunanin masu mulkin Saudiyya
-
Shugaba Ruhani Ya Bar Iran Zuwa Venezuela Don Halartar Taron NAM
Sep 16, 2016 07:24Da safiyar yau Juma'a ne shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bar birnin Tehran zuwa kasar Venezuela don halartar taron shugabannin kasashen 'yan ba ruwanmu (NAM) karo na 17 ga za a gudanar a can kana daga baya kuma ya wuce birnin New York inda zai gabatar da jawabi a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya.
-
Jawabin Barka da Salla na Shugaban Iran ga Kasashen Musulmai
Sep 11, 2016 12:52Shugaban Jumhoriyar musulinci ta Iran ya gabatar da Jawabin Barka da Salla ga dukkanin Kasashen Musulinci.