-
Iran : Zarif, Zai Fara Ran-gadi A Yammacin Afrika
Jul 23, 2016 14:52A wannan lahadin ce ake sa ran ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif zai fara wani ran-gadi na kwanaki shida a yammacin Afrika.
-
Zarif: Amurka Ce A Baya Baya Wajen Aiwatar Da Alkawulan Yerjejeniyar Nuklia
Jul 18, 2016 17:58Amurka ce a baya wajen aiwatar da yerjejeniyar nuklia ta kulla da Iran a bara
-
Ziyarar Shugaba Rauhani A Yankin Kurdawa Na Kermanshah Da Ke Yammacin Iran
Jul 17, 2016 11:22A yau ne shugaba Rauhani na kasar Iran ya fara gudanar da wata ziyarar aiki a yankin Kermanshah na kabilar Kurdawa da ke yammacin kasar.
-
Manyan Kasashen Masu Goyon Bayan Ta'addanci A Duniya Sune Amurka, Gidan Sarautar Saudiyya Da H.K.Isra'ila
Jul 15, 2016 16:27Limamin da ya jagoranci sallar juma'a a birnin Tehran fadar mulkin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana kasar Amurka da mahukuntan Saudiyya gami da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin manyan masu goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya.
-
Iran Ta Bukaci Amurka Ta Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya
Jul 15, 2016 09:35Ministan harkokin wajen Iran, Mohammad Javad Zarif, ya yi kira ga Amurka da ta mutunta yarjejeniyar nukiliyar a aka cimma da kasar sa shekara guda bayan cimma yarjejeniyar da mayan kasashen duniya.
-
Iran Ta Kirayi Jakadan Faransa Game da Taron MunafikanTa A Paris
Jul 13, 2016 11:06Iran ta ja kunnan Faransa game da wani taro da manufikan ta dake ketare suka gudanar a Paris a ranar 9 ga watan nan.
-
Iran Da Bulgaria A Yau Sun Rattaba Hannu Kan Yarjeniyoyi 3 A Tehran
Jul 11, 2016 16:28A safiyar yau Litinin ce firayi ministan kasar Bulgaria Boyko Borisov tare da tawagarsa suka fara gudanar da wata ziyarar aiki a birnin Tehran, domin ganawa da manyan jami'an gwamnatin kasar Iran, tare da rattaba hannu kan yarjeniyoyi a bangarori daban-daban.
-
Iran Ta Gargadi Ban Ki Moon Dangane Da Furucinsa A Kan Gwajin Makamanta
Jul 09, 2016 05:49Babban sakataren majalisar fayyace maslahar tsarin muslunci a Iran ya mayar wa babban sakataren majalisar dinkin duniya da martani, dangane da furucin da ya yi a kan gwajin makamai masu linzami da Iran ta yi.
-
'Yan Majalisar Dokokin Amurka Sun Ki Amincewa A Sayarwa Iran Jiragen Kamfanin Boeng
Jul 08, 2016 05:00Majalisar dokokin Amurka ta hana kamfanin kera jiragen sama na Boeng sayarwa Iran jiragen saman
-
Iran Da China Sun Jaddada Wajabcin Ci Gaba Kara Bunkasa Alakarsu A Dukkanin Bangarori
Jul 07, 2016 17:41Ministocin harkokin wajen kasashen Iran da China sun jaddada wajabcin ci gaba da kara bunkasa alaka a tsakanin kasashen biyu a dukkanin bangarori.