Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

janye takunkumi

  • "Yan Gudun Hijira Na Kasar Syria sun Fara koma wa Gida

    Jul 24, 2018 12:45

    Shugaban cibiyar tafiyar da tsarin mulki a ma'aikatar tsaron kasar Rasha Mikhail Mezentsev ne ya snaar da cewa an bude manyan wurare shiga da fice domin ba da dama ga yan gudun hijirar Syria da su koma gida

  • Jamus Ta Dage Takunkuman Tattalin Arzikin Da Ta Dorawa Kasar Turkia.

    Jamus Ta Dage Takunkuman Tattalin Arzikin Da Ta Dorawa Kasar Turkia.

    Jul 22, 2018 06:30

    Gwamnatin kasar Jamus ta bada sanarwan dage takunkuman tattalin arzikin da ta dorawa kasar Turkia a shekara ta 2017 bayan da jami'an tsaron kasar Turkia suka kama wasu masu rajin kare hakkin bil'adama da yan jarida guda 6 suka tsare.

  • Kasar Italiya A Shirye Take A Tattauna Batun Daukewa Rasha Takunkumain Tattalin Arziki

    Kasar Italiya A Shirye Take A Tattauna Batun Daukewa Rasha Takunkumain Tattalin Arziki

    Jun 26, 2018 18:59

    Mataimakin firaiministan kasar Italiya ya bayyana cewa kasasa a shirye take a fara tattaunawa tsakanin tarayyar Turai da kasar Rasha don dage takunkuman da tarayyar ta Turai ta dorawa kasar ta Rasah.

  • Sudan Tana Son Amurka Ta Cire Mata Takunkumi

    Sudan Tana Son Amurka Ta Cire Mata Takunkumi

    Sep 19, 2017 12:24

    Shugaban Kasar Sudan Umar Hassan al-Bashir ne ya bayyana bukatar ganin Amurkan ta daukewa kasarsa takunkumi a yayin ganawa da kafafen wats labarun Amurka.

  • Sudan Ta Bukaci Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakaba Mata

    Sudan Ta Bukaci Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakaba Mata

    Sep 19, 2017 09:13

    Shugaban kasar sudan ya bukaci mahukuntan Amurka da su dage takunkumin da suka kakabawa kasar sa.

  • Amurka : Trump, Ya Tsawaita Lokacin Cirewa Sudan Takunkumi

    Amurka : Trump, Ya Tsawaita Lokacin Cirewa Sudan Takunkumi

    Jul 12, 2017 05:49

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya tsawaita da watanni uku lokacin tsammanin cirewa kasar Sudan takunkumin tattalin arziki na tsawan shekaru 20 da ya ragargaza tattalin arzikin kasar.

  • Amurka Zata Sassautawa Sudan Takunkuman Tattalin Arziki

    Amurka Zata Sassautawa Sudan Takunkuman Tattalin Arziki

    Jan 13, 2017 16:04

    A dai dai lokacinda gwamnatin shugaban Umar Hassan Al-bashir na kasar Sudan take kokarin kyautata dangantakarta da kasar Amurka , gwamnatin Amurka ta bada sanarwan cewa zata sassautawa kasar takunkuman da ta dora mata

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS