-
Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska
Mar 17, 2019 05:35Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar da cewa akalla mutane 115 ne ake sa ran sun rasa rayukansu a wata guguwar Iska da ta taso a yankunan gabashin kasar.
-
An Kashe Fararen Hula 14 A Najeriya
Feb 20, 2019 17:54Majiyar tsaro a Najeriya ta sanar da cewa; Kungiyar Boko Haram ce ta yi wa fararen hular kisan gilla a wani yanki da ke kusa da Maiduguri a jahar Borno
-
Najeriya : Boko Haram Ta Kashe Mutane 11 A Borno
Feb 17, 2019 06:47Kamfanin dillancin labarun Sputnik na kasar Rasha ya ambato majiyar tsaro na cewa; 'Yan Kungiyar ta Boko Haram sun kai harin ne a wani masallaci a kusa da garin Maiduguri da ke Jahar Borno a jiya asabar
-
Mutum 4 Sun Hallaka Yayin Zanga-Zangar Dalibai A D/Congo
Jan 28, 2019 19:24Hukumomin jamhoriyar Demokaradiyar Congo sun sanar da mutuwar mutum 4 yayin gudanar da zanga-zangar dalibai a kudu maso gabashin kasar
-
Sudan: Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Cigaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati
Jan 18, 2019 12:06Rahotanni daga Sudan sun ce mutanen biyu da jami'an tsaro su ka kashe su ne wani karamin yaro da kuma likita
-
Burkina Faso: An Kashe Sojoji Uku
Dec 23, 2018 06:51Majiyar tsaro a kasar ta Burkina Faso ta ce an kashe sojojin uku ne a gabashin kasar ta hanyar tashin wani bom da aka girke agefen hanya
-
An Kashe Shugaban Kungiyar Farc Ta "Yan Tawaye A Kasar Columbia
Dec 23, 2018 06:39Shugaban kasar Columbia Ivan Duque Marquez ne ya sana rda kashe Walter Patrico Artizala wanda shi ne madugun 'yan tawayen kasar
-
An Kashe Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD 8 D/Congo
Nov 16, 2018 19:08Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an kashe dakarunta 8 a jamhoriyar Demokaradiyar Congo.
-
Yan Tawayen Uganda Sun Kashe Dakarun MDD A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo
Nov 16, 2018 11:53Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: 'Yan tawayen kasar Uganda da suke da sansani a shiyar gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun kashe dakarun Majalisar Dinkin Duniya akalla bakwai.
-
Wasu Motoci Da Aka Makare Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Wasu Yankunan Kasar Iraki
Oct 06, 2018 12:40Harin ta'addanci ta hanyar tada motoci da aka makare da bama-bamai a lardunan kasar Iraki biyu sun lashe rayukan mutane tare da jikkata wasu masu yawa.