-
Bincike Kan Laifufukan Da Aka Yi Kan Bakin Haure A Libiya
May 09, 2017 02:12Kotun Hukunta manyan Laifuka ta kasa da kasa ta fara gudanar da bincike kan laifufukan da ake tabkawa kan 'yan gudun hijra a kasar Libiya
-
Libya Ta Nuna Rashin Amincewarta Da Ziyarar Wani Ministan Kasar Algeria Ba Tare Da Izini Ba
May 08, 2017 10:50Majalisar dokokin kasar libya a birnin Tabriq ta nuna rashin amincewarta da ziyarar da wani minista a kasar Algeria ya kai zuwa kudancin kasar ba tare da izini ba.
-
An Bude Taron Kasashe Da Su Ke Makwabtaka Da Libya A Kasar Aljeriya
May 08, 2017 07:20Manzon Majalisar Dinkin Duniya na musamman ya ce manufar taron shi ne bada kariya ga al'ummar kasar.
-
Zaman Taron Kasashe Masu Makwabtaka Da Libya A Aljeriya
May 08, 2017 03:00Manzon musamman na majalisar dinkin duniya a kan rikicin kasar Libya ya bayyana cewa,a yau za a fara gudanar da zaman taron kasashe masu makwabtaka da kasar Libya a kasar Aljeriya.
-
Wasu 'Yan bindiga Sun Kai Farmaki Kan Bakin Haure A Gabar Tekun Libiya
May 07, 2017 00:57Rundunar kula da gabar tekun Libiya ta bada labarin cewa: Wasu gungun 'yan bindiga sun kai farmaki kan bakin haure a kusa da gabar tekun Libiya a kan hanyarsu ta neman tafiya kasashen yammacin Turai ta hanyar Teku.
-
Sharhi : Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Kasar Libya
May 04, 2017 01:34Bayan tarurrukan da kuma tattaunawa da dama, daga karshe Halifa Haftar babban komandan sojojin kasar Libya da kuma Fa'iz Suraj Priministan gwamnatin hadin kan kasar Libya sun kawo karshen sabanin da ke tsakaninsu sun kuma cimma yerjejeniya ta kawo karshen matsalolin kasar a birnin Abu dhabi na kasar Hadaddiyar daular Larabawa.
-
An Cimma Matsaya Tsakanin Khalifa Haftar Da Siraj Game Da Makomar Libiya
May 03, 2017 01:11Janar Khalifa haftar Kwamandan dakarun kasar Libiya tare da Firaministan kasar Fa'iz Siraj sun cimma matsaya a daren jiya Talata kan magance sabanin dake tsakanin su domin ci gaban kasar ta Libiya
-
An Samu Wasu Gawawwakin 'Yan Ci Rani A Gabar Ruwan Kasar Libya
May 02, 2017 02:13Wasu kungiyoyin bayar da agaji na kasa da kasa sun sanar da gano gawawwakin wasu mutane da nutse a cikin ruwan Libya, a hankoron tsallakawa zuwa turai.
-
An Dakatar Da Jiragen Ruwan Dakon Man Fetir Biyu a Tripoli
Apr 29, 2017 01:16Dakarun Ruwan Kasar Libiya Sun Samu Nasarar dakatar da wasu jiragen ruwa masu safarar Danyen Man fetir da ake sacewa na kasar a yammacin birnin Tripoli.
-
Sojojin Aljeriya Sun Gudanar Da Atisayi A Kan Iyaka Da Kasar Libya
Apr 28, 2017 12:27Sojojin gwamnatin kasar Aljeriya sun gudanar da wani gagarumin atisayi a yankin Amnas da ke kan iyakan kasar da kuma kasar Libya.