-
Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Warware Rikicin Kasar Libiya Ta Hanyar Lumana
Apr 27, 2017 01:19Minista mai wakiltan gwamnatin Aljeriya a kungiyar tarayyar Afrika da na hadin kan kasashen Larabawa ya jaddada bukatar daukan matakin warware rikicin kasar Libiya ta hanyar lumana.
-
ICC Ta Fitar Da Sammacin Kame Tsohon Shugaban Tsaron Ghaddafi
Apr 25, 2017 01:12Kotun hukunta mayan laifuka ta duniya wato (ICC) ta fitar da sammacin kame mata tsohon shugaban hukumar tsaron mirigayi Mu'ammar Ghaddafi na Libya.
-
Libya: An Kai Hare-haren Makamai Masu Linzami Akan Sansanin Jiragen Sama Na Yaki.
Apr 18, 2017 14:49Sojojin kasar Libya sun kai hari akan sansanin jiragen sama da ke garin Sabha a kudancin kasar.
-
Jami'an Tsaron Italiya Sun Tseratar Da 'Yan Ci Rani 8500 Daga Nutewa A Ruwa
Apr 18, 2017 01:57Jami'an tsaron kasar Italiya da ke gadin iyakokin ruwa na kasar sun sanar da cewa, daga ranar Asabar da ta gabta zuwa daren Lahadin da ta gabata sun tseratar da 'yan ci rani 8500 daga nutsewa a cikin ruwa.
-
Dakarun Tsaron Gabar Tekun Kasar Italiya Sun Tseratar Bakin Haure Kimanin 6,000
Apr 17, 2017 01:21Dakarun tsaron gabar tekun kasar Italiya sun sanar da cewa: A cikin kwanaki biyu sun samu nasarar kubutar da bakin haure kimanin dubu shida daga halaka a cikin teku a gabar tekun Libiya.
-
Libya Ta Bukaci Kasashen Duniya Su Gaggauta Daukar Mataki Kan Rikicin Kasar
Apr 16, 2017 14:43Gwamnatin hadin kan kasar Libya ta bukaci kasashen duniya su gaggauta daukar matakan da suka dace don kawo karhen rikicin da ke faruwa a kasar.
-
Jirgin Ruwan Bakin Haure Ya Kife A Gabar Tekun Libiya
Apr 15, 2017 01:54Jami'an tsaron ruwan Libiya sun ce akalla bakin haure 97 ne suka bace sanadiyar kifewar kwale-kwalen dake dauke da su
-
An Dakatar Da tace Man Fetur A Kudu Maso Yammacin Libiya
Apr 11, 2017 01:23Man fatur din da ake tacewa a kudu maso Yammacin kasar Libiya an dakatar da shi sandiyar tushe wani bututun Mai da wasu 'yan adawa suka yi a kasar.
-
Libya: A Tsaurara Hukunci Akan Duk Masu Fasakwaurin Makamashi.
Apr 10, 2017 03:34Gwamnatin Kasar Libya ta yi barazanar daukar matakai masu tsanani akan wadanda aka samu da fasakwaurin makamashi.
-
Gwamnatin Libya Ta Shelanta Yaki Da Sumogal Din Man fetur
Apr 09, 2017 11:58Gawmnatin hadin kan kasa ta a Libya ta shelanta yaki da 'yan sumogal din man fetur din kasar, a daidai lokacin da wannan harkar ta durkusar da al'amuran tattalin arzikin wannan kasar dake fama da matsalar tsaro.