Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Kasashen Larabawa Sun bukanci A Dage Takunkumin Sayarwa Libya Da Makamai

    Kasashen Larabawa Sun bukanci A Dage Takunkumin Sayarwa Libya Da Makamai

    May 08, 2016 12:23

    Shugaban gwamnatin hadin kan kasar Libya ya bukaci kungiyar kasashen

  • Komawar Dakarun tsaro mabiya Kaddafi a Kasar Libiya

    Komawar Dakarun tsaro mabiya Kaddafi a Kasar Libiya

    May 08, 2016 07:39

    Dakarun tsaron dake goyon bayan tsohon shugaban Libiya Mu'amar Kaddafi sun fara komawa kasar Su domin taimakawa a tsarkake kasar daga 'yan ta'adda ISIS.

  • Tunusiya Ta Jadadda Kin Amincewarta Da Shirin Daukan Matakin Soji Kan Kasar Libiya

    Tunusiya Ta Jadadda Kin Amincewarta Da Shirin Daukan Matakin Soji Kan Kasar Libiya

    May 07, 2016 00:49

    Ministan harkokin wajen kasar Tunusiya ya jaddada rashin amincewar kasarsa kan duk wani shirin kungiyar tsaro ta NATO na daukan matakin soji kan kasar Libiya, haka nan jibge rundunar sojin kungiyar ta NATO a gabar tekun kasar ta Libiya.

  • Kungiyar ISIS ta mayaye yankuna biyu a arewacin Libiya

    Kungiyar ISIS ta mayaye yankuna biyu a arewacin Libiya

    May 06, 2016 05:17

    Kungiyar 'Yan ta'addar ISIS sun mamaye yankuna biyu a kusa da garin Misrata dake arewacin kasar Libiya

  • Gwamnatin Tunisia Ta Bayyana Rashin Amincewa Da Shigar Sojojin NATO A Kasar Libya

    Gwamnatin Tunisia Ta Bayyana Rashin Amincewa Da Shigar Sojojin NATO A Kasar Libya

    May 05, 2016 23:48

    Ministan harkokin wajen kasar Tunia Khamis Aljahinawy, ya maidawa babban

  • Jakadan Kasar Libya A Majalisar Dinkin Duniya Ya Ki Amincewa Sa Saukar Da Shi Kan Kujerarsa.

    Jakadan Kasar Libya A Majalisar Dinkin Duniya Ya Ki Amincewa Sa Saukar Da Shi Kan Kujerarsa.

    May 02, 2016 07:21

    Jakadan kasar libya a Majalisar dinkin duniya ya bayyana cireshi a kan kujerara

  • Sama da Mutane 30 aka kashe A Libiya watan da ya gabata.

    Sama da Mutane 30 aka kashe A Libiya watan da ya gabata.

    May 02, 2016 02:27

    Majalisar Dinkin Duniya ta Sanar da kashe Mutane sama da 30 watan da ya gabata a kasar Libiya

  • ‘Yan Ci-rani 84 Sun Bata A Tekun Libya

    ‘Yan Ci-rani 84 Sun Bata A Tekun Libya

    May 01, 2016 01:20

    kungiyar kula da kaurar jama'a ta duniya ta ce bakin haure kimanin 84 ne suka bace bayan da kwale-kwalen da suke ya kife a tekun Libya.

  • Gwamnatin Hadin Kan Kasa A Libiya Ta Fara Shirin Daukan Matakin Yaki Da Ta'addanci

    Gwamnatin Hadin Kan Kasa A Libiya Ta Fara Shirin Daukan Matakin Yaki Da Ta'addanci

    Apr 29, 2016 13:52

    Fira ministan gwamnatin hadin kan kasa a Libiya ya bada labarin cewa; Gwamnatinsa ta fara gagarumin shirin shawo kan ayyukan ta'addancin kungiyar Da'ish a fadinn kasar.

  • Yan Ta'addan Da'ish Suna Barazana Ga Cibiyoyin Man Fetur Na Kasar Libiya

    Yan Ta'addan Da'ish Suna Barazana Ga Cibiyoyin Man Fetur Na Kasar Libiya

    Apr 28, 2016 23:00

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Libiya ya bayyana cewa: Hare-haren ta'addancin kungiyar Da'ish suna barazana ga cibiyoyin man fetur na kasar Libiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS