Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

makamai

  • Janar Hajizadeh: Iran Ta Kai Matsayin Sayar Da Makaman Da Ta Kera Zuwa Waje

    Janar Hajizadeh: Iran Ta Kai Matsayin Sayar Da Makaman Da Ta Kera Zuwa Waje

    Nov 29, 2018 17:47

    Kwamandan dakarun kare sararin samaniyya na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran, Birgediya Janar Amir Ali Hajizadeh ya bayyana cewar a halin yanzu Iran ta kami matsayin sayar da makaman da ta kera zuwa kasashen duniya.

  • Jamus Ta Dakatar Da Aikewa Saudiyya Makamai

    Jamus Ta Dakatar Da Aikewa Saudiyya Makamai

    Nov 25, 2018 11:52

    Kamfanonin kera makamai na kasar Jamus sun jingire da aikewa Saudiyya makamai bayan da kasar ta haramta cinikin makamai da Saudiyya

  • Putin: Rasha Za Ta Kera Sabbin Makamai Marasa Tamka A Duniya

    Putin: Rasha Za Ta Kera Sabbin Makamai Marasa Tamka A Duniya

    Oct 26, 2018 05:49

    Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya bayyana cewar kasarsa tana shirin kera wasu sabbin makamai wadanda ba su da tamka a duniya.

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Kara Wa'adin Takunkumin Da Ya Kakaba Kan Kasar Libiya

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Kara Wa'adin Takunkumin Da Ya Kakaba Kan Kasar Libiya

    Jun 12, 2018 12:12

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya kara wa'adin takunkumin da ya kakaba kan kasar Libiya na tsawon shekara guda.

  • Syria: Masu Bincike Na Hukumar Hana Yaduwar Makamai Masu Guba Sun Shiga Douma

    Syria: Masu Bincike Na Hukumar Hana Yaduwar Makamai Masu Guba Sun Shiga Douma

    Apr 18, 2018 06:42

    Jami'an hukumar hana yaduwar makamai masu guba ta kasa da kasa sun shiga yankin Douma da ke gabashin yankin Ghouta a kasar Syria, domin gudanar da bincike kan zargin yin amfani da makamai masu guba.

  • Rasha Zata Maida Martani Ga Duk Wanin Hari Da Makamin Nukuliya Gareta Ko Ga Kawayenta

    Rasha Zata Maida Martani Ga Duk Wanin Hari Da Makamin Nukuliya Gareta Ko Ga Kawayenta

    Mar 01, 2018 19:02

    Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya bayyana cewa kasar Rasha zata maida martani ga duk wani hari da makamin Nukliya da aka kawo mata ko kuma aka kaiwa daya daga cikin kawayenta, ba tare da la'akari da me zai biyo baya ba.

  • Iran Ta Musanta Batun Cewa Ta Amince Da Tattaunawa Kan Batun Makamanta Masu Linzami

    Iran Ta Musanta Batun Cewa Ta Amince Da Tattaunawa Kan Batun Makamanta Masu Linzami

    Jan 17, 2018 18:19

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da rahoton da jaridar Financial Times ta Ingila ta buga na cewa Iran ta amince da shiga tattaunawa da kasashen Turai dangane da shirinta na makamai masu linzami masu cin dogon zango haka nan kuma da irin rawar da take takawa a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Gwamnatin Rasha Ta Kore Zargin Da Shugaban Kasar Afganistan Ya Yi Kan Kasarta

    Gwamnatin Rasha Ta Kore Zargin Da Shugaban Kasar Afganistan Ya Yi Kan Kasarta

    Oct 24, 2017 06:33

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta bayyana cewa: Zargin da shugaban kasar Afganistan ya yi kan kasar Rasha cewa tana goyon bayan kungiyar Taliban; zargi ne maras tushe da Rasha ba zata taba lamunta ba.

  • Komitin Shirin Sake Nazarin Yerjejeniyar NPT Ya Fara Zamansa Na Farko

    Komitin Shirin Sake Nazarin Yerjejeniyar NPT Ya Fara Zamansa Na Farko

    May 02, 2017 14:36

    Konitin da aka kafa don shirya taron sake nazarin yerjejeniyar NPT ta hana yaduwar makaman Nuklia ya fara zamansa na farko a birni Vienna na kasar Austria.

  • Libya: Makaman Kasar Sun Fada Hannun 'Yan ta'adda.

    Libya: Makaman Kasar Sun Fada Hannun 'Yan ta'adda.

    Mar 11, 2017 19:07

    Cibiyar bincike ta ( CAR) ta ce makaman da kasar Libya ta ke da su kanana da matsaita sun fada hannun 'yan ta'adda.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS