-
Najeria ta bukaci Gwamnatin Burundi da 'yan Adawa su zauna kan tebirin shawara
Apr 06, 2016 03:19Gwamnatin Najeria ta bukaci Gwamnatin Burundi da 'yan Adawa su zauna kan tebirin shawara
-
An cafke Jagoran Kungiyar Islama Ta Ansaru A Najeriya
Apr 03, 2016 12:37Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da cafke jagoran kungiyar islama ta Ansaru dake da alaka da kungiyar boko haram da kuma Al'Qaida reshen kasashen larabawa ta Aqmi.
-
Kungiyar Boko Haram ta ce za ta ci gaba da gwagwarmaya
Apr 01, 2016 13:12Kungiyar Boko Haram ta ce tana nan daram dakam kuma za ta ci gaba da gwagwarmaya
-
An Samu Bashin Naira Biliyan 1.6 Domin Biyan Albashin Kananan Hukumomin Abuja
Apr 01, 2016 08:40Ministan babban birnin tarayyar Najeriya Abuja ya bayar da bashin Naira biliyan 1.6 domin biyan albashin ma'aikatan kananan hukumomin Abuja.
-
Masar Ta Doke Najeriya A Neman Shiga Gasar AFCON
Apr 01, 2016 03:11A ci gaba da wasannin neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka, kungiyar kwallon kafa ta Masar ta doke Nigeria da ci daya mai ban haushi.
-
Iyayen Matan Chibok: 'Yar Kunar Bakin Waken Karamu Ba 'Yar Mu Ba Ce
Mar 31, 2016 12:38Wasu daga cikin iyayen 'yan matan sakandaren garin Chibok da ke jihar Bornon Nijeriya sun musanta ikirarin da yarinyar nan da jami'an tsaron kasar Kamaru suka kama a kwanakin baya tana shirin kai harin kunar bakin-wake ta yi na cewa tana daga cikin 'yan matan Chibok din da Boko Haram suka sace kimanin shekaru biyu da suka gabata, inda suka ce lalle ba 'yarsu ba ce.
-
Najeriya: Matsalar Karancin Mai Na Ta Kara Kamari
Mar 31, 2016 05:24Matsalar karancin mai na ta kara kamari a tarayyar najeriya, sakamakon rashin wadataccen man a kasar.
-
Najeriya : Za'a kawo karshen Karancin mai A Watan Afrilu Inji Kachikwu
Mar 30, 2016 00:52Ministan ma'aikatar mai ta Najeriya Dr Emmaneul Ibe Kachikwu, ya bayyana cewa a cikin watan Afrilu za'a kawo karshen karancin man da ake fama da shi a kasar.
-
Fashewar bututun mai ya hallaka mutane 3 a Najeriya
Mar 29, 2016 22:15Mutane 3 sun mutu wasu da dama sun jikkata sakamakon fashewar wani bututun mai a yankin Naija Delta dake Najeriya.
-
Kamaru: Ana Gudanar Da Binciken Lafiya 'Yar Kunar Bakin Waken Da Tace Tana Daga Cikin 'Yan Chibok
Mar 28, 2016 23:23Hukumomi a kasar Kamaru sun fara gudanar da bincike na likitanci da kuma ba da magani ga 'yar kunar bakin waken nan da jami'an tsaron kasar suka kama a kwanakin baya wacce kuma ta yi ikararin cewa tana daga cikin 'yan makarantar sakandaren garin Chibok da 'yan kungiyar Boko Haram suka sace kimanin shekaru biyu da suka gabata.