Masar Ta Doke Najeriya A Neman Shiga Gasar AFCON
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i3238-masar_ta_doke_najeriya_a_neman_shiga_gasar_afcon
A ci gaba da wasannin neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka, kungiyar kwallon kafa ta Masar ta doke Nigeria da ci daya mai ban haushi.
(last modified 2018-08-22T11:28:04+00:00 )
Apr 01, 2016 07:41 UTC

A ci gaba da wasannin neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka, kungiyar kwallon kafa ta Masar ta doke Nigeria da ci daya mai ban haushi.

A ci gaba da wasannin neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka, kungiyar kwallon kafa ta Masar ta doke Nigeria da ci daya mai ban haushi a karawar da suka yi a ranar Talata.
hakan dai ya sa Nageria yin bankwana da gasar wadda za a gudanar a cikin 2017 a kasar Gabon.