Najeriya: Matsalar Karancin Mai Na Ta Kara Kamari
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i3193-najeriya_matsalar_karancin_mai_na_ta_kara_kamari
Matsalar karancin mai na ta kara kamari a tarayyar najeriya, sakamakon rashin wadataccen man a kasar.
(last modified 2018-08-22T11:28:03+00:00 )
Mar 31, 2016 09:54 UTC

Matsalar karancin mai na ta kara kamari a tarayyar najeriya, sakamakon rashin wadataccen man a kasar.

A cikin 'yan kwanakin nan dai Matsalar karancin mai an ta kara kamari a tarayyar najeriya, sakamakon rashin wadataccen man a kasar. Dan rahotonmu a Abuja Muhammad sani Abubakar dauke da karin bayani.