Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • An Gano Gawar Janar Alkali

    An Gano Gawar Janar Alkali

    Oct 31, 2018 17:54

    Sojojin Najeriya Sun Sanar Da Gano Gawar Janar Idris Alkali

  • Gwamnoni A Najeriya Sun yi Tayin Naira 22,500 A Matsayin Albashi Mafi Karanci.

    Gwamnoni A Najeriya Sun yi Tayin Naira 22,500 A Matsayin Albashi Mafi Karanci.

    Oct 31, 2018 06:29

    Kungiyar gwamnoni ta tarayyar Najeriya wato "The Nigeria Governors’ Forum" (NGF) ta amince a matsayin tayi ga kungiyoyin kwadagon kasar, naira 22,500 a matsayin albashi mafi karanci ga ma'aikata a jihohin kasar gaba daya. Kafin haka dai naira 18,000 mafi karancin albashi.

  • Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Oct 30, 2018 19:00

    Shugaba Mahammadu Buhari na Najeriya ya ce dole kashe-kashe na rashin hankali da ake a kasarsa musamman a jihar Kaduna a dainasu.

  • Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Oct 30, 2018 16:21

    Shugaba Mahammadu Buhari na Najeriya ya ce dole kashe-kashe na rashin hankali da ake a kasarsa musamman a jihar Kaduna a dainasu.

  • Sojojin Najeriya Sun Ci Gaba Da Kashe 'Yan Shi'a

    Sojojin Najeriya Sun Ci Gaba Da Kashe 'Yan Shi'a

    Oct 30, 2018 12:18

    Sojojin gwamnatin Najeriya sun bude wuta akan mabiya mazhbar Shi'a da ke tattakin arba'in a kusa da birnin tarayya Abuja

  • Gwamnatin Kaduna Ta Sassauta Dokar Ta Bacin Da Aka Sa A Jihar

    Gwamnatin Kaduna Ta Sassauta Dokar Ta Bacin Da Aka Sa A Jihar

    Oct 29, 2018 05:55

    Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewacin Nijeriya ta sanar da sassauta dokar ta bacin da ta sanya a garin Kaduna, babban birnin jihar da kewaye biyo bayan rikicin da ya barke a jihar da yayi sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi.

  • An Dakatar Da Bada Abinci Ga Yan Gudun Hijira A Yankin Tabkin Chadi

    An Dakatar Da Bada Abinci Ga Yan Gudun Hijira A Yankin Tabkin Chadi

    Oct 27, 2018 11:48

    Hare-haren boko haram a yankin tabkin Chadi a tarayyar Najeriya sun tilastawa kungiyoyin bada agaji da dama dakatar da ayyukan bada agaji a yankin.

  • Mutane 4 Daga Cikin wadanda Ake Zargi Kan Kisan Alkali Sun Mika Kansu

    Mutane 4 Daga Cikin wadanda Ake Zargi Kan Kisan Alkali Sun Mika Kansu

    Oct 27, 2018 11:48

    Mutane 4 daga ciki har da hakimin Dura-Du na karamar hukumar Jos ta kudu a jihar Plateau ta tarayyar Najeriya sun mika kansu ga yansanda a jiya jumma'a bayan da yansanda suka sanya sunayensu a cikin wadanda ake nema.

  • Najeriya : An kara Sanya Dokar Ta Baci A Kaduna

    Najeriya : An kara Sanya Dokar Ta Baci A Kaduna

    Oct 26, 2018 11:22

    Gwamnatin jihar Kaduna a Najeriya ta sanar da sake sanya wata dokar hana zirga-zirga ta sa'o'i 24 a garin Kaduna da kewayensa a yau Juma'a.

  • Najeriya : An Haramta Amfani Da Jirage Marasa Matuka Ba Da Izni Ba

    Najeriya : An Haramta Amfani Da Jirage Marasa Matuka Ba Da Izni Ba

    Oct 26, 2018 05:51

    A kokarin da gwamnatin Nijeriya take yi na tabbatar da tsaro a kasar, gwamnatin ta haramta ajiye bindigogi, amfani da jiragen sama marasa matuka da kuma kayyayakin watsa labarai ba tare da izini ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS