Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya : Obasanjo Ya Sasanta Da Atiku Abubakar

    Najeriya : Obasanjo Ya Sasanta Da Atiku Abubakar

    Oct 11, 2018 19:03

    Tsohon shugaban kasar tarayyar Najeria Olusegun Obasanjo ya sasanta da Atiku Abubakar, inda ya yafe masa duk laifuffukan da ya yi masa a baya ya kuma amince da cewa zai goyi bayansa a zabe na shekara ta 2019.

  • Ma'aikatan Filin Jirgin Sama A Lagos Sun Yi Barazanar Fadada Yajin Aikin

    Ma'aikatan Filin Jirgin Sama A Lagos Sun Yi Barazanar Fadada Yajin Aikin

    Oct 11, 2018 19:02

    Kungiyar ma'aikatan tashar jiragen sama ta Murtala Mohammad a birnin Lagos a Najeria ta yi barazanar fadada yajin aikin da take yi saboda korar wasu abokan aikinsu wanda hukuma mai kula da tashar jiragen saman ta yi.

  • Boko Haram : An Kashe Sojojin Najeriya 7

    Boko Haram : An Kashe Sojojin Najeriya 7

    Oct 11, 2018 12:20

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato wata sanarwa ta sojojin Najeriya da take cewa an kashe 7 daga cikinsu akan iyakar kasar da jamhuriyar Nijar.

  • Jam'iyyar PDP Ta Zabi Atiku A Matsayin Dan Takararta A Zaben 2019

    Jam'iyyar PDP Ta Zabi Atiku A Matsayin Dan Takararta A Zaben 2019

    Oct 07, 2018 17:07

    Jam'iyyar PDP a Nijeriya ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasar Atiku Abubakar a matsayin dan takararta a zaben shugaban kasar da za a gudanar a a watan Fabrairun 2019 wanda ake ganin zai zama shi ne babbar wanda zai kalubalancin shugaban kasar Muhammadu Buhari wanda shi ma jam'iyyarsa ta APC ta tsayar da shi a matsayin dan takararta.

  • Najeriya : Buhari Ya Godewa APC

    Najeriya : Buhari Ya Godewa APC

    Oct 07, 2018 12:00

    Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Najeriya a jawabin da ya gabatar a taron jam'iyyarsa ta APC a Abuja a jiya da dare ya godewa yan jam'iyyar da suka amince da shi a matsayin dan takara tilo a zaben fidda gwani na dan takara shugaban kasa a karkashin tutar jam'iyyar na zaben shekara mai zuwa.

  • Najeriya : Yan Takara 12 Ke Zawarcin Shugabancin PDP

    Najeriya : Yan Takara 12 Ke Zawarcin Shugabancin PDP

    Oct 06, 2018 06:42

    A yau Asabar ce 6 ga watan Octoba ake saran jam'iyyar PDP, jam'iyyar adawa mafi girma a tarayyar Najeriya za ta fidda dan takara guda daga cikin mutane 12 da suke neman tikitin takarar shugabancin kasa karkashin tutar jam'iyyar a shekara mai zuwa.

  • Makarantar Kimiyya Da Fasaha Ta Nekede A Birnin Owerri Ita Ce Ta Farko A Kasa

    Makarantar Kimiyya Da Fasaha Ta Nekede A Birnin Owerri Ita Ce Ta Farko A Kasa

    Oct 05, 2018 06:33

    Hukuma mai kula da makarantun kimiya da fasaha ta najeriya ta bayyana cewa makarantar kimiya da fasaha ta Nekedi da ke birnin Owerri ita ce ta farko a kasar

  • Sojojin Sun Gano Wata Mota A Cikin Kududdufin Hakar Ma'adinai A Jihar Plato

    Sojojin Sun Gano Wata Mota A Cikin Kududdufin Hakar Ma'adinai A Jihar Plato

    Oct 03, 2018 11:50

    Tawagar sojoji wadanda aka dorawa nauyin gano Manjo-Janar Idris Alkali mai ritaya sun fito da wata mota a cikin kududdufin hakar ma'adinai a garin Dura-Du a karamar kuhumar Jos ta Kudu a jihar ta Plato

  • Gwamnatin Tarayyar Najeriya Ta Rage Kudin Rijistan Kananan kamfanoni Da Kashi 50%

    Gwamnatin Tarayyar Najeriya Ta Rage Kudin Rijistan Kananan kamfanoni Da Kashi 50%

    Oct 03, 2018 11:49

    Gwamnatin tarayyar Najeriya ta rage kudin rigistar kananan kamfanoni da kashi 50% cikin

  • Shugaban Najeriya Ya Ce Kasar Tana Kan Turban Da Ta Dace A Lokacin Shugabancinsa

    Shugaban Najeriya Ya Ce Kasar Tana Kan Turban Da Ta Dace A Lokacin Shugabancinsa

    Oct 01, 2018 19:02

    Shugaban tarayyar Najeriya Mohammadu a jawabinsa na bikin cika shekaru 58 da samun 'yencin kan kasar ya bayyana cewa gwamnatinsa ta sanya kan kan hanyar da ta dace.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS