Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • 'Yan Sanda Sun Yi Karin Bayani Kan Dalilan Kama Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    'Yan Sanda Sun Yi Karin Bayani Kan Dalilan Kama Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    May 01, 2017 06:22

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta yi karin bayani dangane da kama tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido da ta yi a jiya tana mai cewa ta yi hakan ne saboda kalaman tunzura mutane da yake yi.

  • 'Yan Sanda Sun Yi Awun Gaba Da Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    'Yan Sanda Sun Yi Awun Gaba Da Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido

    Apr 30, 2017 12:17

    'Yan sanda a Nijeriya sun yi awun gaba da tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido saboda zargin kokarin tada da hankali da hana ruwa gudu yayin zaben kananan hukumomi da za a gudanar a jihar.

  • Harin Kunar Bakin Wake Ya Kashe Sojojin Najeriya 5

    Harin Kunar Bakin Wake Ya Kashe Sojojin Najeriya 5

    Apr 28, 2017 05:34

    Majiyoyin tsaro a Najeriya sun ce sojojin kasar biyar ne suka rasa rayukansu a wani harin kunar bakin wake da aka kai masu da mota a yankin arewa maso gabashin kasar.

  • Amurka Ta Mayar Wa Jonathan Martani Kan Dalilin Faduwarsa Zaben 2015

    Amurka Ta Mayar Wa Jonathan Martani Kan Dalilin Faduwarsa Zaben 2015

    Apr 28, 2017 01:23

    Ofishin jakadancin Amurka a Nijeriya yayi watsi da zargin da tsohon shugaban kasar Nijeriya Goodluck Jonathan na cewa gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaban shugaban kasar Barack Obama tana da hannu cikin shan kayen da yayi a zaben shugaban kasar da aka gudanar a shekara ta 2015

  • Najeriya : Mutane 813 Sakarau Ya Kashe

    Najeriya : Mutane 813 Sakarau Ya Kashe

    Apr 27, 2017 06:40

    A Najeriya adaddin mutanen da ciwan sankarau ya kashe ya kai 813 a cewar ma'aikatar kiwan lafiya kasar.

  • Gwamnatin Nigeria Ta Amincewa Jami'in Kiwon Lafiya Bin Gida Gida Don Gano Masu Cutar Sankarau

    Gwamnatin Nigeria Ta Amincewa Jami'in Kiwon Lafiya Bin Gida Gida Don Gano Masu Cutar Sankarau

    Apr 26, 2017 12:54

    Gwamnatin nigeria ta amincewa jami'an kiwon lafiya a arewacin kasar da su bi gida gida don gano mutanen da suka kamu da cutar sankarau ko meningitis don a yi masu magani da kuma yiwa wadanda basu kamu da ita ba alluran riga kafi

  • Ana Gangamin Cika Kwanaki 500 Da Tsare Sheikh Zakzaky

    Ana Gangamin Cika Kwanaki 500 Da Tsare Sheikh Zakzaky

    Apr 26, 2017 06:43

    Dubban almajirai mabiya da masu tausayawa Shaikh Ibraheem Yakub Zakzaky na kungiyar 'yan uwa musulmi a Najeriya na gangami a Abuja don nuna rashin jin dadinsu da ci gaba da tsare shehun na su.

  • Najeriya : An Kai Jerin Hare-Hare Kunan Bakin Wake A Maiduguri

    Najeriya : An Kai Jerin Hare-Hare Kunan Bakin Wake A Maiduguri

    Apr 26, 2017 06:43

    Rahotanni daga Najeriya na cewa wasu jerin hare haren kunar bakin wake uku sunyi sanadin mutuwar mutun guda da kuma raunana wasu gomman mutane a wajen Maiduguri.

  • An Hallaka Wasu 'Yan Boko Haram Da Suke Kokarin Kai Harin Kunar Bakin Wake A Borno

    An Hallaka Wasu 'Yan Boko Haram Da Suke Kokarin Kai Harin Kunar Bakin Wake A Borno

    Apr 24, 2017 12:44

    Rundunar 'yan sandan jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya ta sanar da hallaka wasu 'yan ta'adda masu shirin kai harin kunar bakin wake da ake zaton 'yan Boko Haram a lokacin da suke kokarin kai harin ta'addanci a kusa da garin Maiduguri babban birnin jihar Bornon.

  • Sabani Tsakanin Shekau Da Al-Barnawa Yana Taimakawa Sojoji Masu Yakar Boko Haram

    Sabani Tsakanin Shekau Da Al-Barnawa Yana Taimakawa Sojoji Masu Yakar Boko Haram

    Apr 24, 2017 08:46

    Gamayyar rundunar sojojin hadin guiwa na yakar boko haram a yankin tabkin chadi ta bayyana cewa sabani tsakanin bangarorin da basa ga maciji na kungiyar Boko Haram yana taimakawa aikinsu na yakar kungiyar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS