Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • Senegal : Majalisar Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Zaben Macky Sall

    Senegal : Majalisar Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Zaben Macky Sall

    Mar 06, 2019 13:47

    Majalisar tsarin mulki a Senegal, ta yi na'am da sakamakon zaben shugaban kasar na ranar 24 ga watan Jiya, wanda shugaba Macky Sall, ya lashe a wani wa'adin mulki na biyu.

  • Ana Daf Da Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Senegal

    Ana Daf Da Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Senegal

    Feb 28, 2019 07:16

    Hukumar zabe mai zaman kanta a Senegal, ta sanarda cewa da ranar yau, Alhamis ne zata sanar da sakamakon zaben shugaban kasar da aka kada kuri'arsa a ranar Lahadi data gabata.

  • EU Ta Yaba Da Zaben Senegal

    EU Ta Yaba Da Zaben Senegal

    Feb 27, 2019 08:04

    Tawagar masu sanya ido ta kungiyar tarayyar turai a zaben Senegal, ta yaba da yadda zaben shugaban ya gunada.

  • ECOWAS Ta Yaba Da Yadda Zaben Senegal Ya Gudana

    ECOWAS Ta Yaba Da Yadda Zaben Senegal Ya Gudana

    Feb 26, 2019 06:58

    Tawagar masu sanya ido ta kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afrika na yamma, wato ECOWAS, ta yaba da yadda aka gudanar da zaben shugaban kasa a Senegal.

  • Senegal : Ranar Talata Za’a Fara Fitar Da Sakamakon Zabe

    Senegal : Ranar Talata Za’a Fara Fitar Da Sakamakon Zabe

    Feb 25, 2019 10:16

    Hukumar zabe mai zaman kanta ta CENI a Senegal, ta ce sai nan zuwa ranar Talata ne take sa ran fara fitar da sakamakon zaben shugaban kasar da aka kada kuri’arsa jiya Lahadi.

  • Ana Zaben Shugaban Kasa A Senegal

    Ana Zaben Shugaban Kasa A Senegal

    Feb 24, 2019 09:42

    Yau Lahadi ne al’ummar kasar Senegal ke kada kuri’a domin zaben shugaban kasa.

  • Ana Daf Da Kada Kuri'a A Babban Zaben Senegal

    Ana Daf Da Kada Kuri'a A Babban Zaben Senegal

    Feb 23, 2019 15:59

    A Senegal, al'ummar kasar miliyan 6,7 ne da suka cancanci zabe, zasu kada kuri'a a zaben shugaban kasar a gobe Lahadi 24 ga wata Fabarairu 2019.

  • Rikicin Gabanin Zabe Ya Yi Ajalin Mutum 3 A Senegal

    Rikicin Gabanin Zabe Ya Yi Ajalin Mutum 3 A Senegal

    Feb 12, 2019 16:05

    Jami'an tsaron Jandarma a Senegal, sun cafke mutane 24, bayan wani rikicin gabanin zabe da ya yi sanadin mutuwar mutane akalla uku a garin Tambacounda dake gabashin Dakar babban birnin kasar.

  • Wade Ya Yi Kiran Kauracewa Zaben Senegal

    Wade Ya Yi Kiran Kauracewa Zaben Senegal

    Feb 08, 2019 03:12

    Tsohon shugaban kasar Senegal, Abdulaye Wade ya sake nanata kiran a kauracewa babban zaben kasar na ranar 24 ga watan nan na Fabrairu.

  • An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Senegal

    An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Senegal

    Feb 03, 2019 09:55

    A Senegal, yau Lahadi ne aka fara yakin neman zaben shugaban kasar na ranar 24 ga watan Fabrairu nan a hukumance.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS