Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • Senegal : 'Yan Takara 5 Zasu Fafata A Zaben Shugaban Kasa

    Senegal : 'Yan Takara 5 Zasu Fafata A Zaben Shugaban Kasa

    Jan 21, 2019 04:01

    Kotun tsarin mulki a Senegal, ta fitar da jerin sunayen 'yan takaran da zasu fafata a zaben shugaban kasar na watan fabrairu mai zuwa.

  • An Gudanar Da Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Senegal

    An Gudanar Da Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati A Kasar Senegal

    Dec 29, 2018 07:15

    Dubban mutane ne su fito kan titunan birnin Dakar suna masu yin kira da a gudanar da zaben shugaban kasa da babu magudi a ciki

  • Senegal : Macky Sall, Zai Tsaya Takara A Karo Na Biyu

    Senegal : Macky Sall, Zai Tsaya Takara A Karo Na Biyu

    Dec 02, 2018 14:54

    Wasu gungun jam'iyyun siyasa a Senegal sun tsaida shugaban kasar mai ci, Macky Sall, a matsayin dan takaran su a zaben shugaban kasar mai zuwa.

  • Senegal : An Zabi Mace Ta Farko A Matsayin Magajiyar Birnin Dakar

    Senegal : An Zabi Mace Ta Farko A Matsayin Magajiyar Birnin Dakar

    Sep 30, 2018 18:55

    Kamfanin dillancin labarun Anatoli ya ba da labarin cewa majalisar tafiyar da mulki ta babban birnin kasar Senegal Dakar ce ta kada kuri'ar zabar Soham El Wardini a matsyain magajiya birnin

  • Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci Warware Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci Warware Matsalar 'Yan Gudun Hijira

    Aug 30, 2018 19:08

    Waziriyar kasar Jamus da a halin yanzu haka take gudanar da ziyarar aiki a kasar Senegal ta bukaci daukan matakan warware matsalolin bakin haure da 'yan gudun hijira.

  • Yan Sandan Senegal Sun Kama Bakin Haure 30 Birnin Dakar Fadar Mulkin Kasar

    Yan Sandan Senegal Sun Kama Bakin Haure 30 Birnin Dakar Fadar Mulkin Kasar

    Aug 18, 2018 19:08

    Rundunar 'yan sandan Senegel ta sanar da kame bakin haure 30 a birnin Dakar fadar mulkin kasar a kan hanyarsu ta neman tafiya zuwa kasashen yammacin Turai.

  • An Hana  Amfani Da Kayan Amurka Cikin Kasar Senegal

    An Hana Amfani Da Kayan Amurka Cikin Kasar Senegal

    Aug 15, 2018 12:46

    Kamfanin dillancin labaran Faransa ya ce ba da labarin cewa; Mutanen kasar ta Sengal sun fara kamfe na hana amfani da kayan da Amurka ta kera

  • Fadada Ayyukan Kiwon Lafiya Tsakanin Iran Da Senegal

    Fadada Ayyukan Kiwon Lafiya Tsakanin Iran Da Senegal

    Jul 13, 2018 18:22

    Jakadan Iran a birnin Dakar na kasar Senegal ya bayyana cewa, kasashen biyu suna aiki wajen kara bunkasa ayyukan hadin gwiwa a bangaren kiwon lafiya da kuma magunguna.

  • Russia 2018 : Hankalin Afrika Ya Koma Ga Senegal

    Russia 2018 : Hankalin Afrika Ya Koma Ga Senegal

    Jun 28, 2018 05:34

    A ci gaba da gasar cin kofin kwallon kafa na duniya da kasar Rasha ke karbar bakunci, a yanzu dai hankalin 'yan Afrika ya koma ga kasar Senegal, wacce zata buga wasansa na uku da Columbia a yau.

  • Rasha 2018: Senegal Ta Doke Poland A wasan Cin Kofin Duniya

    Rasha 2018: Senegal Ta Doke Poland A wasan Cin Kofin Duniya

    Jun 19, 2018 19:25

    A ci gaba da gudanar da wasannin cin kofin kwallon kafa na duniya a kasar Rasha, kungiyar wasan kwallon kafa ta kasar Senegal ta samu nasarar doke kungiyar kwallon kafa ta Poland da ci 2 - 1 a wasanda suka gudanar dazu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS