Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Sudan: An saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi.

    Sudan: An saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi.

    May 07, 2017 07:40

    Hukumar tsaron kasar Sudan ta ce an saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi a yankin Darfur.

  • Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Shawarar Kungiyar AU Na Tattaunawa Da Sudan

    Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Shawarar Kungiyar AU Na Tattaunawa Da Sudan

    May 03, 2017 01:12

    Bayan Kwashe Shekaru biyu, Gwamnatin Sudan ta kudu ta amincewa da Shawarar da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gabatar mata na tattaunawa da Gwamnatin Sudan.

  • 'Yan Sandan Sudan Sun Kwato Wasu 'Yan Gudun Hijira 50 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

    'Yan Sandan Sudan Sun Kwato Wasu 'Yan Gudun Hijira 50 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

    May 02, 2017 06:47

    'Yan sanda a kasar Sudan sun sami nasarar kwato wasu mutane 56 cikinsu kuwa har da mata da kananan yara daga hannun 'yan wata kungiyar masu fataucin mutane a kan iyakokin jihohin Kassala da El Gedaref na kasar ta Sudan da aka ce ana zaton 'yan gudun hijira ne da suka fito daga kasashen da ke makwabtaka da Sudan din.

  • Bincike Yana Nuni Da Cewa Tashe-Tashen Hankula A Sudan Suna Janyo Matsalar Kwakwalwa

    Bincike Yana Nuni Da Cewa Tashe-Tashen Hankula A Sudan Suna Janyo Matsalar Kwakwalwa

    Apr 29, 2017 12:32

    Wani sabon bincike a kasar Sudan yana nuni da cewa: Tsawon lokacin da aka dauka ana gudanar da yaki a yankin Kudancin Darfur da ke kasar Sudan ya janyo bullar matsalar kwakwalwa a tsakanin al'ummun yankin.

  • Masar Ta Hana Wani Fitaccen Dan Jarida Na Sudan Shiga Cikin Kasarta

    Masar Ta Hana Wani Fitaccen Dan Jarida Na Sudan Shiga Cikin Kasarta

    Apr 26, 2017 01:20

    Gwamnatin kasar Masar ta hana Tahir Sati wani fitaccen dan jarida na kasar Sudan shiga cikin kasarta, bayan da ya safka a filin jirgi na birnin Alkahira.

  • Khartum Na Zargin Sudan Ta Kudu Da Ganawa Da 'Yan Tawayen Sudan

    Khartum Na Zargin Sudan Ta Kudu Da Ganawa Da 'Yan Tawayen Sudan

    Apr 25, 2017 01:13

    Hukumar leken asiri ta kasa a Sudan ta zargi Sudan ta kudu da ganawa da 'yan tawayen dake yakar dakarun gwamnatin Khartum.

  • Unucef Ta Samu Izinin Shiga Yankunan Da Ake Rikici A Kasar Sudan

    Unucef Ta Samu Izinin Shiga Yankunan Da Ake Rikici A Kasar Sudan

    Apr 23, 2017 13:42

    Gwamnatin Sudan ta baiwa kwararru na Jami'an Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF izinin shiga yankunan da ake rikici a kasar

  • Gwamnatin Sudan Ta Tabbatar Da Halakar Sojojinta 5 A Yemen

    Gwamnatin Sudan Ta Tabbatar Da Halakar Sojojinta 5 A Yemen

    Apr 12, 2017 01:50

    Gwamnatin kasar Sudan ta tabbatar da halakar 5 daga cikin sojojinta da ke wa Saudiyya yaki a kasar Yemen, bayan da dakarun Yemen tare da sojojin sa kai na kabilun kasar suka rutsa da su a kan iyakokin kasar ta Yemen da Saudiyyah a cikin gundumar Sa'adah.

  • Afrika Ta Kudu Ta Ce Ba Ta Karya Doka Ba Saboda Kin Kama Shugaban Kasar Sudan

    Afrika Ta Kudu Ta Ce Ba Ta Karya Doka Ba Saboda Kin Kama Shugaban Kasar Sudan

    Apr 08, 2017 01:09

    Gwamnatin Afirka ta Kudu ta ce kasar ba ta karya doka ba saboda kin amincewa da ta yi da bukatar kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki (ICC) na ta kama mata shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-Bashir da mika mata shi a lokacin da ya ziyarci kasar a shekara ta 2015.

  • Mutane Da Dama Sun Rasu Sandiyar Rikicin Kabilanci A Sudan

    Mutane Da Dama Sun Rasu Sandiyar Rikicin Kabilanci A Sudan

    Apr 05, 2017 01:03

    Rikicin Kabilanci ya yi sanadiyar Mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama a kasar Sudan

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS