Sudan: An saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi.
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i20154-sudan_an_saki_dan_kasar_faransan_da_aka_yi_garkuwa_da_shi.
Hukumar tsaron kasar Sudan ta ce an saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi a yankin Darfur.
(last modified 2018-08-22T07:00:04+00:00 )
May 07, 2017 07:40 UTC
  • Sudan: An saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi.

Hukumar tsaron kasar Sudan ta ce an saki dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi a yankin Darfur.

Hukumar tsaron kasar Sudan ta ce an saki  dan kasar Faransan da aka yi garkuwa da shi a yankin Darfur.

Dan kasar Faransan wanda ba a bayyana ko wane ne shi ne ba,an sace shi ne a kasar Chadi a yankin tono ma'adanai na Abeche, mai nsian kilo mita 800 daga birnin N'Djamena, kafin daga baya a shigar da shi cikin kasar Sudan, zuwa yankin Darfur.

Kasar Sudan ta yi aiki tare da kasashen Chadi da kuma Faransa wajen kokarin sako da mutumin.