-
Kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu Sun Tsawaita Yerjejeniyar Man Fetur A Tsakaninsu
Dec 21, 2016 07:51Gwamnatin kasar Sudan ta bada sanarwan cewa ta tsawita yerjejeniyar aiki tare kan harkar man fetur tare da Sudan ta kudu na wasu shekaru ukku.
-
'Yan Adawa Na Gudanar Da Zanga-Zanga A Birane Daban-Daban Na Kasar Sudan
Dec 19, 2016 07:14Magoya bayan jam'iyyun adawa da kungiyoyin farar hula suna gudanar da zanga-zanga a yau a birane daban-daban na kasar Sudan, domin nuna rashin amincewa da matsanancin halin rayuwa da al'ummar kasar suka shiga, inda suke dora alhakin hakan kan abin da suka kira rashin iya mulki na Albashir.
-
Shugaban Kasar Sudan Ya Yi Barazanar Murkushe Masu Adawa Da Gwamnatinsa
Dec 12, 2016 15:39shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya yi barazanar murkushe duk wata zanga-zangar nuna adawa da gwamnatinsa a kasar.
-
An karfafa matakan tsaro a kan iyakar Sudan da Libiya
Dec 08, 2016 14:45Kakakin Dakarun tsaron Sudan ya sanar da karfafa matakan tsaron a kan iyakar kasar sa da kasar Libiya domin hana 'yan ta'addar IS shiga cikin kasar
-
Ci gaba da haramta buga jaridu a Sudan
Dec 05, 2016 08:17Ma'aikatar leken Asirin kasar Sudan ta dakatar da wata jarida mai zaman kanta mai suna Aljarida da kuma Jaridar Almaidan mai alaka da masu Akidar gurguzu ba tare da bayyana wani dalili ba
-
Jam'iyyun Siyasa Na Ci Gaba Da Kokarin Kawo Karshen Mulkin Al-Bashir A Sudan
Dec 03, 2016 14:34Kungiyoyi da jam'iyyun kasar Sudan sun sake jaddada aniyarsu ta aiki tare wajen kawo karshen mulkin shugaban kasar Umar Hasan al-Bashir wanda suka zarga da rashin cancantar ci gaba da mulkin kasar.
-
Gwamnatin Sudan Ta Ja Da Baya Akan Karin Farashin Makamashi.
Nov 30, 2016 02:51Gwamnatin Sudan ta Ja da baya akan barazarar da ta yi ga masu kin amincewa da karin farashin makamashi.
-
An Sace Wasu Jami'an Majalisar Dinkin Duniya A Kasar Sudan
Nov 28, 2016 14:04Wasu mutane masu dauke da makamai sun sace wasu jami'an majalisar dinkin uku masu kula da ayyukan tallafawa 'yan gudun hijira a yankin Darfur.
-
Mutanen Kasar Sudan Sun Fara Yakin Aiki Kan Kara Farashin Makamashi
Nov 28, 2016 07:17Kasuwanni da mutocin haya masu zaman kansu da wasu bangarori daban daban na yan kasuwa a kasar Sudan sun fara yajin aiki na kwanaiki ukku don nuna rashin amincewarsu da karin kudin makamashi wanda gwamnatin kasar tayi.
-
Al'ummar Sudan Suna Ci Gaba Da Nuna Rashin Yardarsu Da Karin Farashin Makamashi A Kasar
Nov 25, 2016 07:03Al'ummar Sudan suna ci gaba da gudanar da taron gangami a sassa daban daban na kasar domin nuna rashin goyon bayansu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na kara farashin makamashi.