-
Turkiyya : Mutane 50 Suka Mutu A Harin Gaziantep
Aug 21, 2016 11:57Hukumomi a Turkiyya sun ce adaddin mutanen da suka mutu a harin da aka kai a wani taron buki a garin Gaziantep, ya kai 50.
-
Majalisar Dokokin Turkiyya Ta Amunce Da Dawo Da Alaka Da Israila
Aug 20, 2016 10:58Majalisar dokoki a Turkiyya ta amunce da dawo da huldar diflomatsiya da Israila, bayan shafe shekaru shida na rashin jituwa.
-
Gwamnatin Kasar Iran Ta Yi All..Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai A Kasar Turkia
Aug 18, 2016 16:47Gwamnatin kasar Iran Ta Yi All..Wadai Da Hare haren har sau biyu da aka kai kasar Turkia a tsakanin jiya Labara da yau Alhamis.
-
Harin Bom Ya Kashe Mutane Uku A gabashin Turkiyya
Aug 18, 2016 09:30Rahotanni daga Turkiyya na cewa mutane uku ne suka rasa rayukansu kana wasu 120 suka jikkata a wani harin bom da aka kai a gabashin kasar.
-
Turkiyya : Za'a Saki Fursunoni 38,000 Da Basu Da Alaka Da Yunkurin Juyin Mulki
Aug 17, 2016 11:04Ma'aikatar shari'a a Turkiyya ta ce za'a sallami fursunoni 38,000 wadanda basu da alaka da yunkurin juyin mulkin da ya cutura.
-
Gwamnatin Masar Ta Yi Watsi Da Sharadin Turkiyya Na Kyautata Alaka Da Ita
Aug 14, 2016 17:22Gwamnatin kasar Masar ta yi watsi da sharadin da gwamnatin Turkiyya ta sanar a matsayin mafarin kyautatuwar alakar da ke tsakanin kasashen biyu wacce ta yi tsami cikin shekarun baya-bayan nan.
-
Ganawar Zarif Da Erdogan A Birnin Ankara Na Kasar Turkiya
Aug 13, 2016 05:44A yammacin jiya ne ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya gana da shugaban kasar Turkiya Rajab Tayyib Erdogan a wata ziyarar da ya kai kasar Turkiya.
-
Turkiyya : Gulen, Na Bukatar Bincike Na Kasa Da Kasa Kan Yunkurin Juyin Mulki
Aug 12, 2016 15:09Malamin nan dan kasar Turkiyya, Fethullah Gulen da ke zama a Amurka wanda ake zargi da kitsa juyin mulkin da aka murkushe a tsakiyar watan Yuli ya bukaci da aka gudanar bincike na kasa da kasa kan yunkurin juyin mulkin da ya cutura.
-
Cincirindon Magoya Bayan Tsarin Demokradiya A Birnin Istambul
Aug 07, 2016 15:18Gangamin goyon baya ga shugaban kasar Turkia a birnin Istambul.
-
Turkiya Ta Bukaci Morocco Da Ta Rufe Dukkanin makarantun Fathullah Golen
Aug 03, 2016 18:24Gwamnatin kasar Turkiya ta bukaci gwamnatin Morocco da ta rufe dukkanin makarantun Fathullah Golen da suke cikin kasarta, bisa zarginsa da take yi da hannu a yunkurin juyin mulki.