Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Ki Amincewa Da Yin Murabus Daga Kujerar Shugabancin Kasar

    Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Ki Amincewa Da Yin Murabus Daga Kujerar Shugabancin Kasar

    Nov 17, 2017 05:45

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe, wanda a halin yanzu yake tsare a gidansa na kansa a birnin Harare ya ki amincewa da yi murabus daga kujerar shugabancin kasar.

  • Kasar Iran Ta Bukaci A Warware Dambaruwar Siyasar Kasar Zimbabwe Ta Hanyar Tattaunawa

    Kasar Iran Ta Bukaci A Warware Dambaruwar Siyasar Kasar Zimbabwe Ta Hanyar Tattaunawa

    Nov 16, 2017 17:35

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bukaci dukkanin bangarorin kasar Zimbabwe da su dauki matakin warware dambaruwar siyasar da ta kunno kai a kasar ta hanyar tattaunawa.

  • Afirka Ta Kudu Ta Fara Kokarin Shiga Tsakani Da Nufin Magance Rikicin Zimbabwe

    Afirka Ta Kudu Ta Fara Kokarin Shiga Tsakani Da Nufin Magance Rikicin Zimbabwe

    Nov 16, 2017 05:41

    Rahotanni sun bayyana cewar manzannin shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma na musamman sun isa kasar Zimbabwe da nufin kawo karshen rikicin da ya kunno kai a kasar tun bayan da sojojin kasar suka kwace madafun iko kasar don 'kame masu laifi' da suke cikin gwamnatin Mugaben a cewarsu.

  • AU Ta Yi Tir Da Abinda Ta Danganta Da Juyin Mulki A Zimbabwe

    AU Ta Yi Tir Da Abinda Ta Danganta Da Juyin Mulki A Zimbabwe

    Nov 15, 2017 16:39

    Shugaban kungiyar tarayya Afrika a wannan karo, kana shugaban kasar Guinea, Alpha Conde ya yi tir da abinda ya ce yana kama da juyin mulki a kasar Zimbabwe.

  • An Sauke Shugaba Robert Mugabe Daga Shugabancin Kasar

    An Sauke Shugaba Robert Mugabe Daga Shugabancin Kasar

    Nov 15, 2017 12:31

    Sojojin kasar Zimbabwe sun bada labarin cewa sun sauke shugaban kasar Robert Mugabe daga kan kujerar shugabancin kasar

  • Sojoji Sun Kame Muhimman Wurare A Kasar Zimbabwe

    Sojoji Sun Kame Muhimman Wurare A Kasar Zimbabwe

    Nov 15, 2017 06:32

    Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun ce an ga motoci masu sulke sun kama hanyar babban birnin kasar Harare.

  • Tsohon Mataimakin Shugaban Zimbabwe Da Aka Kora Ya Gudu Daga Kasar

    Tsohon Mataimakin Shugaban Zimbabwe Da Aka Kora Ya Gudu Daga Kasar

    Nov 09, 2017 11:22

    Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun bayyana cewar tsohon mataimakin shugaban kasar Zimbabwe da aka kora a ranar Litinin din da ta gabata Emmerson Mnangagwa ya gudu daga kasar saboda abin da na kusa da shi suka kira barazanar da ake yi wa rayuwarsa.

  • Shugaba Mugabe Na Zimbabwe Ya Kori Mataimakinsa Saboda

    Shugaba Mugabe Na Zimbabwe Ya Kori Mataimakinsa Saboda "Rashin Biyayya"

    Nov 07, 2017 11:18

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya kori mataimakinsa Emmerson Mnangagwa daga mukamin mataimakin shugaban kasar saboda zargin rashin yi masa biyayya.

  • Ana Sukar Zaben Mogabe Na Zimbabwe A Matsayin Jakadan Kekkyawan Fata Ta WHO

    Ana Sukar Zaben Mogabe Na Zimbabwe A Matsayin Jakadan Kekkyawan Fata Ta WHO

    Oct 21, 2017 12:01

    Tun bayan da hukumar lafiya ta duniya ta zabi shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe a matsayin jakadan kekywan fata na hukumar a wannan shekara, hukumar take shan suka musamman daga bangaren kungiyoyin kare hakkin bil-adama.

  • Ana Saran Shugaban Zimbabwe Zai Bayyana Magajinsa Da Kansa Nan Gaba

    Ana Saran Shugaban Zimbabwe Zai Bayyana Magajinsa Da Kansa Nan Gaba

    Sep 10, 2017 14:48

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya bayyana a jiya Asabar kan cewa nan ba da dadewa ba zai bayyana ra'ayinsa kan wanda zai gaje shi tsakanin matarsa da kuma mataimakinsa kan kujerar shugabancin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS