-
Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Ki Amincewa Da Yin Murabus Daga Kujerar Shugabancin Kasar
Nov 17, 2017 05:45Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe, wanda a halin yanzu yake tsare a gidansa na kansa a birnin Harare ya ki amincewa da yi murabus daga kujerar shugabancin kasar.
-
Kasar Iran Ta Bukaci A Warware Dambaruwar Siyasar Kasar Zimbabwe Ta Hanyar Tattaunawa
Nov 16, 2017 17:35Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bukaci dukkanin bangarorin kasar Zimbabwe da su dauki matakin warware dambaruwar siyasar da ta kunno kai a kasar ta hanyar tattaunawa.
-
Afirka Ta Kudu Ta Fara Kokarin Shiga Tsakani Da Nufin Magance Rikicin Zimbabwe
Nov 16, 2017 05:41Rahotanni sun bayyana cewar manzannin shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma na musamman sun isa kasar Zimbabwe da nufin kawo karshen rikicin da ya kunno kai a kasar tun bayan da sojojin kasar suka kwace madafun iko kasar don 'kame masu laifi' da suke cikin gwamnatin Mugaben a cewarsu.
-
AU Ta Yi Tir Da Abinda Ta Danganta Da Juyin Mulki A Zimbabwe
Nov 15, 2017 16:39Shugaban kungiyar tarayya Afrika a wannan karo, kana shugaban kasar Guinea, Alpha Conde ya yi tir da abinda ya ce yana kama da juyin mulki a kasar Zimbabwe.
-
An Sauke Shugaba Robert Mugabe Daga Shugabancin Kasar
Nov 15, 2017 12:31Sojojin kasar Zimbabwe sun bada labarin cewa sun sauke shugaban kasar Robert Mugabe daga kan kujerar shugabancin kasar
-
Sojoji Sun Kame Muhimman Wurare A Kasar Zimbabwe
Nov 15, 2017 06:32Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun ce an ga motoci masu sulke sun kama hanyar babban birnin kasar Harare.
-
Tsohon Mataimakin Shugaban Zimbabwe Da Aka Kora Ya Gudu Daga Kasar
Nov 09, 2017 11:22Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun bayyana cewar tsohon mataimakin shugaban kasar Zimbabwe da aka kora a ranar Litinin din da ta gabata Emmerson Mnangagwa ya gudu daga kasar saboda abin da na kusa da shi suka kira barazanar da ake yi wa rayuwarsa.
-
Shugaba Mugabe Na Zimbabwe Ya Kori Mataimakinsa Saboda "Rashin Biyayya"
Nov 07, 2017 11:18Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya kori mataimakinsa Emmerson Mnangagwa daga mukamin mataimakin shugaban kasar saboda zargin rashin yi masa biyayya.
-
Ana Sukar Zaben Mogabe Na Zimbabwe A Matsayin Jakadan Kekkyawan Fata Ta WHO
Oct 21, 2017 12:01Tun bayan da hukumar lafiya ta duniya ta zabi shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe a matsayin jakadan kekywan fata na hukumar a wannan shekara, hukumar take shan suka musamman daga bangaren kungiyoyin kare hakkin bil-adama.
-
Ana Saran Shugaban Zimbabwe Zai Bayyana Magajinsa Da Kansa Nan Gaba
Sep 10, 2017 14:48Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya bayyana a jiya Asabar kan cewa nan ba da dadewa ba zai bayyana ra'ayinsa kan wanda zai gaje shi tsakanin matarsa da kuma mataimakinsa kan kujerar shugabancin kasar.