Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Ana Saran Shugaban Zimbabwe Zai Bayyana Magajinsa Da Kansa Nan Gaba

    Ana Saran Shugaban Zimbabwe Zai Bayyana Magajinsa Da Kansa Nan Gaba

    Sep 10, 2017 10:13

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya bayyana a jiya Asabar kan cewa nan ba da dadewa ba zai bayyana ra'ayinsa kan wanda zai gaje shi tsakanin matarsa da kuma mataimakinsa kan kujerar shugabancin kasar.

  • Ranar Haihuwar Mugabe Ta Zama Ranar Hutu A Zimbabwe

    Ranar Haihuwar Mugabe Ta Zama Ranar Hutu A Zimbabwe

    Aug 20, 2017 11:15

    Ranar 21 ga watan Fabrairu wacce ta yi daidai da ranar haihuwar shugaba Robert Mugabe, zata kasance hutu a ko wacce zagayowarta a wannan kasa.

  • Afirka Ta Kudu Ta Amince Da Bukatar Uwar Gidan Shugaban Kasar Zimbabwe

    Afirka Ta Kudu Ta Amince Da Bukatar Uwar Gidan Shugaban Kasar Zimbabwe

    Aug 20, 2017 06:22

    Uwargidan shugaban kasar Zimbabwe, Grace Mugabe, taki halartar taron matan shugabannin kasashen yankin kudancin Africa ba, wanda aka fara shi a wannan Asabar, bayan da ta ki amsa kiran jami'an 'yan sanadar kasar Afirka ta kudu.

  • Shugaba Hassan Rauhani: Iran Za Ta Bunkasa Alakarta Da Kasar Zimbabwe

    Shugaba Hassan Rauhani: Iran Za Ta Bunkasa Alakarta Da Kasar Zimbabwe

    Aug 07, 2017 13:09

    Shugaban na kasar Iran da ya gana da takwaransa na kasar Zimbabwe Robert Mogabe, ya ce; Kasashen biyu suna da dama mai yawa da su iya bunkasa alakarsu a cikinsu.

  • Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Bawa Mugabe Damar Zaben Manyan Alkalan Kasar

    Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Bawa Mugabe Damar Zaben Manyan Alkalan Kasar

    Jul 26, 2017 06:26

    Majalisar dokokin kasar Zimbabwe ta bawa Shugaban kasar Robert Mugabe damar zaben manyan alkalan kasar.

  • 'Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Zimbabwe

    'Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Zimbabwe

    Jul 13, 2017 13:10

    Magoya bayan jam'iyyun siyasa masu adawa da gwamnatin shugaban kasar Zimbawe Robert Mogabe sun gudanar da zanga-zanga a birnin Harare fadar mulkin kasar.

  • Zimbabwe:

    Zimbabwe: "Yan Adawa Sun yi Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati

    Jul 12, 2017 19:08

    Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya nakalto cewa; A yau laraba ne 'yan adawar su ka yi Zanga-zangar a birnin Harare, tare da bada taken tir da siyasar gwamnati.

  • Zimbabwe : An Haramta Shigo Da Masara Daga Ketare

    Zimbabwe : An Haramta Shigo Da Masara Daga Ketare

    Jun 14, 2017 14:47

    Gwamnatin Zimbabwe ta dau matakin haramta shigo da masara dage waje zuwa cikin kasar, bayan gamsuwa da yadda noman masara ya kasance a bana.

  • Sakamakon Wani Bincike: Musulunci Na Yaduwa A Kasar Zimbabwe

    Sakamakon Wani Bincike: Musulunci Na Yaduwa A Kasar Zimbabwe

    May 15, 2017 12:29

    Sakamakon wani bincike ya nuna cewa kasar Zimbabwe na daga cikin kasashen Afirka mabiya addinin kiristanci da muslunci ke kutsawa a cikin al'ummar kasar.

  • Zazzabin Malariya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Akalla 150 A Zimbabwe

    Zazzabin Malariya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Akalla 150 A Zimbabwe

    Mar 27, 2017 17:34

    Majiyoyin ma'aikatar kiwon lafiya a kasar Zimbabwe sun tabbatar da mutuwar mutane 151 sakamakon kamuwa da zazzabin cizon sauro a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS