-
Ana Saran Shugaban Zimbabwe Zai Bayyana Magajinsa Da Kansa Nan Gaba
Sep 10, 2017 10:13Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya bayyana a jiya Asabar kan cewa nan ba da dadewa ba zai bayyana ra'ayinsa kan wanda zai gaje shi tsakanin matarsa da kuma mataimakinsa kan kujerar shugabancin kasar.
-
Ranar Haihuwar Mugabe Ta Zama Ranar Hutu A Zimbabwe
Aug 20, 2017 11:15Ranar 21 ga watan Fabrairu wacce ta yi daidai da ranar haihuwar shugaba Robert Mugabe, zata kasance hutu a ko wacce zagayowarta a wannan kasa.
-
Afirka Ta Kudu Ta Amince Da Bukatar Uwar Gidan Shugaban Kasar Zimbabwe
Aug 20, 2017 06:22Uwargidan shugaban kasar Zimbabwe, Grace Mugabe, taki halartar taron matan shugabannin kasashen yankin kudancin Africa ba, wanda aka fara shi a wannan Asabar, bayan da ta ki amsa kiran jami'an 'yan sanadar kasar Afirka ta kudu.
-
Shugaba Hassan Rauhani: Iran Za Ta Bunkasa Alakarta Da Kasar Zimbabwe
Aug 07, 2017 13:09Shugaban na kasar Iran da ya gana da takwaransa na kasar Zimbabwe Robert Mogabe, ya ce; Kasashen biyu suna da dama mai yawa da su iya bunkasa alakarsu a cikinsu.
-
Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Bawa Mugabe Damar Zaben Manyan Alkalan Kasar
Jul 26, 2017 06:26Majalisar dokokin kasar Zimbabwe ta bawa Shugaban kasar Robert Mugabe damar zaben manyan alkalan kasar.
-
'Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Zimbabwe
Jul 13, 2017 13:10Magoya bayan jam'iyyun siyasa masu adawa da gwamnatin shugaban kasar Zimbawe Robert Mogabe sun gudanar da zanga-zanga a birnin Harare fadar mulkin kasar.
-
Zimbabwe: "Yan Adawa Sun yi Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati
Jul 12, 2017 19:08Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya nakalto cewa; A yau laraba ne 'yan adawar su ka yi Zanga-zangar a birnin Harare, tare da bada taken tir da siyasar gwamnati.
-
Zimbabwe : An Haramta Shigo Da Masara Daga Ketare
Jun 14, 2017 14:47Gwamnatin Zimbabwe ta dau matakin haramta shigo da masara dage waje zuwa cikin kasar, bayan gamsuwa da yadda noman masara ya kasance a bana.
-
Sakamakon Wani Bincike: Musulunci Na Yaduwa A Kasar Zimbabwe
May 15, 2017 12:29Sakamakon wani bincike ya nuna cewa kasar Zimbabwe na daga cikin kasashen Afirka mabiya addinin kiristanci da muslunci ke kutsawa a cikin al'ummar kasar.
-
Zazzabin Malariya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Akalla 150 A Zimbabwe
Mar 27, 2017 17:34Majiyoyin ma'aikatar kiwon lafiya a kasar Zimbabwe sun tabbatar da mutuwar mutane 151 sakamakon kamuwa da zazzabin cizon sauro a kasar.