-
Hare-hare Na Barazana Ga Ci-gaban Yammacin Afrika Da Yankin Sahel
Jan 13, 2019 07:08Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa yawan hare-hare na barazana ga ci gaban yammacin Afrika da yankin Sahel.
-
An Tsawaita Wa'adin 'Yan Majalisar Dokoki A Guinea
Jan 13, 2019 06:47Shugaba Alpha Conde, na Guinea, ya bada umurnin tsawaita wa'adin 'yan majalisar dokokin kasar.
-
DR Congo : Fayulu, Ya Bukaci A Soke Sakamakon Zabe
Jan 12, 2019 12:26Dan takaran adawa da ya zo na biyu a zaben shugaban kasa na Jamhuriya Demokuraddiyar Congo ya gabatarwa da kotun tsarin mulkin kasar korafinsa akan zaben da aka gudanar a ranar 30 ga watan Disamba da ya gabata.
-
SHARHI : Bayyanin Hukumar INEC Kan Zaben Najeriya na 2019
Jan 10, 2019 01:43A Najeriya a yayin da babban zaben na 2019 ke karatowa, hukumar zaben kasar mai zaman kanta cewa da INEC, ta sanar da cewa sama da 'yan kasar miliyan 84 ne suka ciri katin zabe a zaben kasar na watan gobe dake tafe.
-
Madagaska : Ravalomanana Ya Taya Rajaolina Murna Lashe Zabe
Jan 10, 2019 01:22Dan takara da ya sha kaye a zaben shugaban kasa zagaye na biyu a Madagaska, ya yi na'am da kayan da ya sha a zaben, tare da taya zababen shugaban kasar, Andry Rajoelina, murna kan nasara da ya samu.
-
A ranar 15 Ga Wata, ICC Za Ta Bayyana Matsayinta Kan Bukatar Belin Laurent Gbagbo
Jan 10, 2019 00:26Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya (ICC), ta ce zatayi wani zama a ranar Talata 15 ga watan Janairun nan domin duba bukatar bada belin tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo, da kuma ministansa na matasa Charles Ble Goude, da take tsare da bisa zargin cin zarafin bil adama.
-
Dan Adawa Felix Tshisekedi, Ya Lashe Zaben Shugaban Kasa A DR Congo
Jan 09, 2019 23:54Dan takaran adawa a jamhuriya Demokuradiyyar Congo, Félix Tshisekedi, ya kafa tarihi, inda ya lashe zaben shugaban kasar tun a zagayen farko.
-
Mohamed Salah Ya Sake Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika
Jan 09, 2019 07:44Dan wasan kwallon kafa na kasar Masar Mohamed Salah ya sake lashe kyautar gwarzon dan wasan kwallon kafan nahiyar Afirka na shekarar 2018, dan wasa na farko da ya lashe wannan lambar yabo shekaru biyu a jere.
-
Sudan : Ana Zanga Zangar Goyan Bayan El-Bashir
Jan 09, 2019 06:54A Sudan daruruwan mutane ne suka gudanar da zanga zangar nuna goyan baya ga shugaban kasar Omar Hassan El-Bashir, a Khartoum babban birnin kasar.
-
An Fara Sauraren Wadanda Sukayi Yunkurin Juyin Mulki A Gabon
Jan 08, 2019 14:13Rahotanni daga Gabon na cewa an fara sauraren wadanda sukayi wunkurin juyin mulki a kasar, a daidai lokacin da 'yan kasar ke son ayi musu karin bayyani kan hakikanin abunda ya faru.