Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Shari'ar William Ruto

    Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Shari'ar William Ruto

    Apr 05, 2016 11:55

    Kotun dake hukunta mayan laifuka ta duniya ta yi watsi da shari'ar da take yiwa mataimakin shugaban kasar Kenya, William Ruto dangane da tuhumar laifukan yaki da ake yi masa.

  • Dan Majalisar Dokokin DR Congo Ya Koka Kan Janyewar Sojojin Kasar Daga Yankin Gabashin Kasar

    Dan Majalisar Dokokin DR Congo Ya Koka Kan Janyewar Sojojin Kasar Daga Yankin Gabashin Kasar

    Apr 04, 2016 00:26

    Dan Majalisar Dokokin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo mai wakiltan lardin Kivu ta Arewa ya koka kan matakin da rundunar sojin kasar ta dauka na janyewa daga yankin Bibua-Ruvungi da ke lardin Kivu ta Arewa.

  • Ivory Coast: An Girke Jami'an Tsaro A Yankin Abobo

    Ivory Coast: An Girke Jami'an Tsaro A Yankin Abobo

    Apr 03, 2016 05:45

    Rahotanni daga kasar Ivory Coast na cewa a jiye an girke jami'an tsaro dauke da kayan yaki a yankin Abobo da ke arewacin birnin Abijan, babbar cibiyar tattalin arzikin kasar.

  • Gyaran Fuska A Majalisar Ministocin Kasar Mauritaniya

    Gyaran Fuska A Majalisar Ministocin Kasar Mauritaniya

    Apr 02, 2016 05:23

    Shugaban kasar Mauritania Muhammad Wuld Abdulaziz ya gudanar da wani gyaran fuska a majalisar dokokin kasar.

  • Harkar Musulinci Ta Nisanta Kan Ta Daga Zarge-zarge

    Harkar Musulinci Ta Nisanta Kan Ta Daga Zarge-zarge

    Apr 01, 2016 14:41

    Malam Yakubu Yahaya Katsina ya musanta zagirnin da ake yi wa harkar islamiya a Najeriya

  •  An Damu game da zarge zargen fyade a Afrika ta Tsakiya

    An Damu game da zarge zargen fyade a Afrika ta Tsakiya

    Apr 01, 2016 02:07

    Babban kwamishinan MDD kan harkokin 'yancin dan adam, Zeid Ra'ad Al Hussein, ya ce abun damuwa ne zarge zarge baya bayan nan na fyade da cin zarafin mata da sojojin MDD, Faransa da masu dauke da makamai dake Afrika ta Tsakiya suka aikata.

  • Ruwanda : An Yanke Hukunci Mai Tsauri Kan Wasu Mayan Sojoji

    Ruwanda : An Yanke Hukunci Mai Tsauri Kan Wasu Mayan Sojoji

    Apr 01, 2016 00:49

    Wata kotun Soji a Ruwanda ta yanke hukuncin zamen gidan yari na shekaru 20 zuwa 21 ga wasu mayan sojin kasar biyu saboda neman tada zamne tsaye a kasar.

  • Hukumomi A Kasar Guinea Conakry Sun Tabbatar Da Sake Bulla Cutar Ebola A Kasar

    Hukumomi A Kasar Guinea Conakry Sun Tabbatar Da Sake Bulla Cutar Ebola A Kasar

    Mar 31, 2016 12:00

    Rahotanni daga kasar Guinea Conakry sun jiyo majiyoyin hukumomin kiwon lafiya na kasar suna sanar da sake bullar cutar nan ta Ebola a kasar bayan sanarwar da Hukumar Lafiya a duniya ta yi a baya na cewa an kawar da cutar a kasar.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Kara Wa'adin Zaman Dakarunta A Kasar DR Congo

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Kara Wa'adin Zaman Dakarunta A Kasar DR Congo

    Mar 31, 2016 00:22

    Majalisar Dinkin Duniya ta kara wa'adin zaman dakarunta da suke aikin wanzar da zaman lafiya da sulhu a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo na tsawon shekara guda.

  • Afirka Ta Tsakiya :  Faustin Touadera Yayi Rantsuwar Kama Aiki

    Afirka Ta Tsakiya : Faustin Touadera Yayi Rantsuwar Kama Aiki

    Mar 30, 2016 12:20

    Sabon shugaban Afrika ta Tsakiya Faustin Touadera yayi rantsuwar kama aiki a wani katsatacen biki da aka gudanar yau Laraba a Bangui babban birnin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS