Harkar Musulinci Ta Nisanta Kan Ta Daga Zarge-zarge
https://parstoday.ir/ha/radio/africa-i3271-harkar_musulinci_ta_nisanta_kan_ta_daga_zarge_zarge
Malam Yakubu Yahaya Katsina ya musanta zagirnin da ake yi wa harkar islamiya a Najeriya
(last modified 2018-08-22T11:28:04+00:00 )
Apr 01, 2016 19:11 UTC

Malam Yakubu Yahaya Katsina ya musanta zagirnin da ake yi wa harkar islamiya a Najeriya

Harkar musulinci a Najeriya ta nisanta kan ta daga wasu zarge-zargen da hukumomi da wasu daidaikun mutane ke mata dangane da da harin fin karfi da sojoji suka kai kan 'ya 'yan harkar a garin Zaria a cikin shekara data gabata.

El-zaharadine Umar ya hada muna da wannan rahoto