Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • DRC : Kwamitin Tsaro Ya Damu Kan Rikice-rikicen Gabanin Zabe

    DRC : Kwamitin Tsaro Ya Damu Kan Rikice-rikicen Gabanin Zabe

    Dec 19, 2018 01:14

    Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya nuna damuwa akan rikice-rikicen dake faruwa a baya bayan nan gabanin zaben shugaban kasa a Jamhuriya Demokuradiyyar Congo.

  • Ana Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu A Madagaska

    Ana Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu A Madagaska

    Dec 19, 2018 00:30

    A Madagaska, yau Laraba ne al'ummar kasar ke kada kuri'a a zaben shugaban kasar zagaye na biyu, inda 'yan takara tsaffin shuwagabannin kasar, Marc Ravalomanana da Andry Rajoelina ke fafatawa.

  • Shugaban kasar Ghana ya kori alkalai uku daga aiki

    Shugaban kasar Ghana ya kori alkalai uku daga aiki

    Dec 17, 2018 07:23

    Shugaba Nana Akufo-Addo na kasar Ghana, ya kori wasu manyan alkalai uku na kotunan kasar daga bakin aiki, sakamakon sakamakon aikata laifuka masu nasaba da cin hanci da karbar rashawa.

  • Amurka Ta Bukaci Wasu 'Yan Kasarta Su Fice Daga DR Congo

    Amurka Ta Bukaci Wasu 'Yan Kasarta Su Fice Daga DR Congo

    Dec 17, 2018 06:36

    Amurka ta bukaci 'yan kasarta wadanda aikinsu bai zama wajibi ba da kuma iyalensu dau fice daga Jamhuriya Demokuradiyyar Congo.

  • AFCON : Masar Da Afrika Ta Kudu Na Zawarcin Gasar 2019

    AFCON : Masar Da Afrika Ta Kudu Na Zawarcin Gasar 2019

    Dec 16, 2018 13:54

    Hukumar kwallon kafa ta Afrika ta ce kasashen Masar da Afrika ta Kudu ne suka bayyana aniyarsu a hukumance ta neman karbar bakuncin gasar cin kofin AFrika na nahiyar na 2019, bayan kwace ragamar shirya gasar badi ga kasar Kamaru.

  • Shuwagabannin Kasashen Kwamitin CBLT, Sun Sha Alwashin Murkushe Boko Haram

    Shuwagabannin Kasashen Kwamitin CBLT, Sun Sha Alwashin Murkushe Boko Haram

    Dec 16, 2018 13:05

    Shuwagabannin kasashe mambobin kwamitin tafkin Chadi, cewa da (CBLT), sun sha alwashin ganin bayan kungiyar Boko haram domin kawo karshen tsatsauran ra'ayi a yankin.

  • Mali : Za'a Kara Karfafa Tsaro A Tumbuktu

    Mali : Za'a Kara Karfafa Tsaro A Tumbuktu

    Dec 16, 2018 12:30

    Gwamnatin Mali, ta sanar da wasu sabbin matakai na karfafa tsaro a birnin Tumbuktu da gewajensa, duba da yadda matsalar tsaro ta addabi mazauna yankin.

  • DRC : An Dakile Hari Kan Wani Wurin Adana Kayayyakin Zabe

    DRC : An Dakile Hari Kan Wani Wurin Adana Kayayyakin Zabe

    Dec 16, 2018 11:21

    Hukumomi a Jamhuriya Demokuradiyyar Congo, sun sanar da cewa wasu yan bindiga sunyi yunkurin kai hari a wani wurin adana kayan hukumar zabe dake yankin Boni dake gabashin kasar.

  • AU Ta Yi Allawadai Da Cin Zarafin Mata A Sudan Ta Kudu

    AU Ta Yi Allawadai Da Cin Zarafin Mata A Sudan Ta Kudu

    Dec 13, 2018 07:34

    Kungiyar tarayyar Afrika AU, ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allawadai da cin zarafin mata da 'yan mata ta hanyar lalata da su a Sudan ta kudu.

  • Mali : An Cafke Mutum 4 Dake Korarin Kai hare-hare

    Mali : An Cafke Mutum 4 Dake Korarin Kai hare-hare

    Dec 13, 2018 06:53

    Hukumomin leken asiri a Mali, sun sanar da cafke wasu mayaka dake ikirari da sunan jihadi su guda 4 dake shirin kai hare haren ta'addanci a yayin bukukuwan karhsen shekara.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS