Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Ghana : Za'a Fara Amfani Da Jirage Marasa Matuka A Fannin Kiwan Lafiya

    Ghana : Za'a Fara Amfani Da Jirage Marasa Matuka A Fannin Kiwan Lafiya

    Dec 12, 2018 02:17

    Majalisar dokokin Ghana ta amince da wani kudirin dokar da zai bada damar yin amfani da jirage marasa matuka a sha'anin kiwan lafiyar al'umma.

  • Masar Da Wasu Kasashen Afrika Na Atisayen Soji

    Masar Da Wasu Kasashen Afrika Na Atisayen Soji

    Dec 10, 2018 07:44

    Rundunar sojan kasar Masar da wasu kasashen Afirka suka fara wani atisayen soja na hadin gwiwa game da yaki da ayyukan ta'addanci.

  • Majalisar Dokokin Nijar Ta Amince Da Daftarin Kasafin Kudin 2019

    Majalisar Dokokin Nijar Ta Amince Da Daftarin Kasafin Kudin 2019

    Dec 09, 2018 11:54

    Majalisar dokoin Nijar, ta amince da gagarimin rinjaye da daftarin dokar kasafin kudin shekara 2019 da gwamnatin kasar ta gabatar mata.

  • Hatsarin helikofta Ya Yi Ajalin Manyan Jami'an Sudan 5

    Hatsarin helikofta Ya Yi Ajalin Manyan Jami'an Sudan 5

    Dec 09, 2018 11:04

    Rahotanni daga Sudan na cewa wasu akalla manyan jami'an biyar ne na jihar Gedaref, suka gamu da ajalinsu a yayin wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a gabashin kasar a iyaka da kasar Habasha.

  • Nijar Ta Amince Da Dokar Ba Ta Kariya Ga 'Yan Gudun Hijira Wadanda Suka Rasa Matsuguninsu

    Nijar Ta Amince Da Dokar Ba Ta Kariya Ga 'Yan Gudun Hijira Wadanda Suka Rasa Matsuguninsu

    Dec 07, 2018 05:31

    Jamhuriyar Nijar ta amince da dokar kasa ta ba da kariya da kuma taimakon mutanen da suka gudu suka bar matsugunansu saboda rikici, ko wani bala'i na daban irin su ambaliyar ruwa da fari.

  • Kungiyar G5 Sahel, Ta Samu Alkawalin Kudaden Da Take Bukata

    Kungiyar G5 Sahel, Ta Samu Alkawalin Kudaden Da Take Bukata

    Dec 07, 2018 01:13

    Masu hannu da shunu da abokan hulda na kungiyar G5 Sahel, sun alkawarta bai wa kungiyar tallafin kudade kusa da Biliyan biyu na Yuro da kungiyar ke bukata domin aiwatar da wasu shirye shiryenta na ayyukan ci gaba domin yaki da mayakan dake ikirari da sunan jihadi.

  • Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu

    Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu

    Dec 06, 2018 23:52

    Kungiyar Al'shebab ta dauki alhakin kai wani harin nakiya da ya yi sanadin mutuwar wasu sojojin Somaliya bakwai, ciki har da manyan sojoji guda biyu.

  • EU ta zargi kasashen Afrika da karkatar da kudaden tallafi

    EU ta zargi kasashen Afrika da karkatar da kudaden tallafi

    Dec 06, 2018 07:07

    Kungiyar tarayya Turai ta EU, ta zargi kasashen Afrika da karkakar da kudaden tallafi da take basu domin inganta rayuwar al'ummunsu.

  • Tawagar MDD Na Neman Sojojinta 2 A Congo

    Tawagar MDD Na Neman Sojojinta 2 A Congo

    Dec 06, 2018 06:11

    Tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a Jamhuriya Demuradiyar Congo, ta ce tana neman wasu sojojinta biyu da suka bata tun a watan Nuwamba a yayin wani fada a jihar Beni dake gabashin kasar.

  • Burundi Ta Bukaci Rufe Ofishin MDD, Na Kare Hakkin Bil Adama A Bujumbura

    Burundi Ta Bukaci Rufe Ofishin MDD, Na Kare Hakkin Bil Adama A Bujumbura

    Dec 06, 2018 05:54

    Gwamnatin Burundi ta bukaci a rufe ofishin majalisar dinkin duniya mai kula da harkokin kare hakkin bil adama dake Bujumbura, babban birnin Kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS